Author : Sumayya Abdulkadir (Takori Kabara) Category : Romantic Hausa Novels
KELTOUMA
1
Sumayyah AbdulQadir
(Takori)
07030137870 (
whatsapp
only)
GARGADI DA TUNASARWA
Labarin
dake
cikin
littafinnan
da
duk
abinda
ya
kunsa
kirkirarre
ne,
kuma
kagagge
.
An
rubuta
domin
fadakarwa
da
nishadantar
da
mai
karatu
.
Ba’a
yi
shi
domin
cin
zarafin
wani
, ko
wata
ba
, ko
wata
kasa
ko
wani
jinsi
ko yare
na
wata
al’umma
ba
, don haka
idan
kaji
wani
abu
a
cikin
labarinnan
;
suna
ko gari, ko
sunan
kabila
ko
wata
kasa
da
yayi
kama
da
naka
to
arashi
ne
kawai
aka
samu
irinna
fiction.
Gabadaya
sunayen
jarumai
,
garuruwan
cikin
labarin
da
yanki
da
akayi
amfani
dasu
duka
bana
kowa
bane,
kintace
ne
kawai
da
hasashe
na
marubuciyar
,
an
sanya
ne
kawai
domin
kayata
labarin
da
armasa
shi
.
Ba’a
yarda
wani
ko
wata
, ko
wata
kungiya
ko
kafar
yada
labarai
ta
karanta
shi
a
wata
kafa
ta
sadarwarta
ba
tareda
rubutaccen
iznin
marubuciyarshi
ba
.
Yin
hakan
karya
doka
ne,
kuma
abinda
zai
janyo
tuhuma
daga
dokar
shari’ah
ta
hakkin
mallaka
. Fatan
alkhairi
ma
duk
makaranta
littatafan
TAKORI.
-
SUMAYYAH ABDULKADIR
(TAKORI)
1/1/2026
SADAUKARWA
LABARIN “KELTOUMA” SADAUKARWA NE GA DUKKAN ‘YAN AREWACIN KASATA NIJERIYA, WADANDA SUKA SAMU KANSU DA YIN KAURA DON NEMAN MAFAKA GA RAYUWARSU (GUDUN HIJIRA) SANADIN IBTILA’IN TA’ADDANCI A KO’INA SUKE A FADIN KASARMU MAI ALBARKA, NAJERIYA.
-
SUMAYYAH ABDULKADIR (TAKORI)
1/1/2026
TAKORITES
Kafin
mu
fara
ina
mai
farin
cikin
tallata
muku
kayan
abincin
LAZEEZUN
na
Haj. Aishat Aliyu
Sabuwa
,
Kaduna.
Mai
kamfanin
Lazeezun
Venture and
G
lobal Services.
Khairan
Lazeezun
mai
garin
Danwaken
Lazeezun
mai
dadi
da
gamsarwa
,
garin
kunun
Lazeezun
mai
gardi
da
dakakken
Yajin
Lazeezun
mai
dadin
dandano
.
Kayan nan
na
LAZEEZUN
ina
baku
tabbacin
daban
suke
da
duk
wani
kalar
garin
danwake
ko
garin
kunu
ko
dakakken
yajin
da
kika
sani
,
ni
din
dai
tested
ce
,
kuma
trusted
ce
akan
kayan
LAZEEZUN
.
N
a ci
na
yaba
nida
iyalina
shine
nace
bazan
ci
dadin
nan
nikadai
ba
tare da
na
tallata
muku
Khairun
Lazeezun
ba
.
Kayan
danwaken
Lazeezun
da
garin
kunun
Lazeezun
da
yajin
Lazeezun
suna
nan
suna
ratsawa
a
wasu
daga
supermarkets
din
garuruwan
Abuja,
Kano, Maiduguri, Kaduna kai
har
Janhuriyyar
Nijar
, a
yanzu
haka
garin
danwaken
Lazeezun
da
garin
kunun
lazeezun
da
yajin
lazeezun
sun
fara
tsallakawa
har
ketare
, sun isa UK, Dubai, Egypt, da
Saudiyyah
,
kawai
ki
tuntubi
Haj Aishat Aliyu a
wannan
lambar
waya
(08030802900)
daga
duk
gari ko
kasar
da kike don
dandana
Lazeezun
dinmu
mai
dadi
.
Ban fada
muku
abinda
ban ci
naji
ba
!!!
Madallah
daku
.
Takorinku.
SHIMFIDAR LABARIN
ZURI’AR MARIGAYI GRAND KHADI
Z
uri’ar
Marigayi
Alkalin
Alkalan Tambuwal,
wanda
ake
kira
‘Grand Khadi’,
wato
Alkali Jalloh Ahmad,
wata
fitacciyar
zuri’a
ce
sananniya
,
mashahuriya
,
kasaitacciya
,
kuma
hamshakiyar
zuri’a
mai
fadi
da
girma
a
garin
Sokoto-Birnin Shehu.
Sau da dama in ana
bada
tarihin
zuri’ar
Jalloh Ahmad,
zaka
ji ana
buga
babban
misali
da
tsananin
hadin
kansu
, son
juna
, da
kaunar
junansu
,
har
ila
yau
, ana
bada
kwatance
dasu
da
irin
kyawun
surar
da Allah
yayi
musu
mazansu
da
matansu
.
Allah
ya
albarkacesu
da zaman
lafiya
da
fahimtar
juna
a
tsakaninsu
. Alal
misali
, tun a
zamanin
da can,
an
san
duk
inda
zuri’a
mai
fadi
da
yado
take (extended family), to dole
ake
samun
hatsaniyar
zaman tare
na
yau
da
gobe
, da
yawan
sabani
,
kyashi
,
hassada
,
gutsuri
–
tsoma
na
‘
yan
ubanci
ko
makamantansu
a
tsakanin
mambobin
wannan
family,
matansu
ko ‘
ya’yansu
, ko
faccaloli
, to amma
yawancin
wadannan
matsaloli
babu
su
a
zuri’ar
gidan
Alkalin
Alkalai.
Anyi
ittifakin
cewa
su
zuri’ar
Jalloh sun
baiwa
irin
wadannan
kananan
matsalolin
baya,
basa
nuna
‘
yan
ubanci
ga
junansu
,
koda
ace
suna
yi
din,
toh
da
hankali
da
tunani
da
ilmi
suke
yin
nasu
,
wato
bana
kyashin
juna
ko
hassada
bane
a’ah
,
na
rige-rigen
samun
cigaban
rayuwa
ne.
“In baka
yi
bani
wuri
in
wuceka
” (a
neman
ilmi
da
neman
na
kai) shine
abinda
Jalloh
suka
sa
a
gaba
.
Zamantakewarsu
ta
yau
da
kullum
mai
ma’ana
ce
kwarai
da
gaske
,
sannan
abar
sha’awa
da
burge
kowa
da
ya
sansu
ko
yaji
labarinsu
.
Akwai
fahimtar
halin
juna
na
hakika
da
kuma
girmama
juna
tsakanin
zuri’ar
Jalloh Ahmadu. Babba da
yaro
kowa
ya
rike
matsayinsa
.
Duk da
cewa
‘
ya’yan
Grand Khadi, sun
fito
daga
cikin
iyaye
mata
daban
–
daban
,
wato
gidane
da aka
fifita
POLYGAMY, aka
auri
mata
har
hudu
rus
! Aka
kuma
yi
rayuwa
tare,
rayuwa
irin
ta ga
baki
ga
hanci
(
tsakanin
dakunan
matan
gidan
na
wannan
na
kallon
na
waccan
, kitchen din
gida
gabadaya
guda
daya
),
kuma
kowacce
data zo ta
haifi
nata
yaran
gwargwado
, a
karkashin
inuwar
auren
adalin
miji
daya
tamkar
da
goma
a gun
matansa
,
mutum
mai
tawadi’u
da
wanzar
da
adalci
da
kyautayi
a
tsakanin
matansa
.
Kokari
Grand Khadi
lullum
shine
ya
tabbatar
da
farin
ciki
da
hadin
kai a
tsakanin
iyalinsa
.
Matan Grand Khadi Jalloh
hudu
babu
wacce
bai
haihu
da
ita
ba
;
uwargida
itace
Inna Jari
wato
(Jarin
gida
), Yaya
Suwaiba
ta
biyu
,
sai
Hajja Badejo, da
ya
auro
daga
Wurno
, da
amaryarsa
Haj. Hadiza da
kowa
a
gidan
ke
kira
(Maman Nasiba).
Zaman
lafiya
da
hadin
kan
da
ake
dashi a
wannan
family din, ta
ko’ina
ka
hanga
ka
duba
sai
kaga
bazai
rasa
nasaba
da
kasancewar
kusan
duka
iyalin
Jalloh Ahmadu,
ilmin
addini
ya
wadacesu
ba
.
Allah
yayi
ahalin
Jalloh
masana
ilmin
Al-qur’ani ne,
sannan
mafi
yawansu
ta
fannin
abun
duniya
zamu
iya
cewa
mawadata
ne ko
masu
babban
rufin
asiri
.
Ba ga
ilmin
addinin
kadai
Jalloh
suka
yi
shuhura
ba
,
har
da
na
zamanin
,
shi
yasa
ake
zaune
lafiya
a
wannan
babban
gida
.
Kowa ka
gani
a
a
zuri’ar
Jalloh
yanada
abin
yinsa
kwakkwara
,
kusan
har
ya
zarta
dan
uwansa
abun
yi
da
rufin
asiri
, da
wuya
ka
gane
wanda
yafi
wani
nasibi
a
cikinsu
, don
basa
barin
dayansu
yayi
kukan
babu (
ya
nemi
komai
ya
rasa),
ba
tareda
sun
yi
gangami
da
hobbasa
sunyi
rige-rige
wajen
agaza
masa
ba
.
Kenan
tunda
abubuwan
da
ke
haddasa
fitina
a
yawancin
(extended family)
zuri’ar
Jalloh
duk
sun
basu
baya;
kamar
rashin
abun
duniya
, da
rashin
taimakawa
juna
,
rashin
ilmin
addini
,
rashin
abinyi
da
sauransu
sai
ya
zamana
nasu
nakasun
shine ‘competition’ (
gasa
da
juna
),
wanda
ke
faruwa
a
tsakanin
‘
yammatan
family din
kadai
, don
samarin
zurri’ar
duka
masu
dattaku
ne da
halin
girma
, (amma babu
manyan
matsaloli
irinsu
hassada
ko
kyashin
juna
).
Misali
, a
tsakanin
‘
yammatan
Jalloh family,
kowacce
naso
ace
tafi
‘yar
uwarta
iya
ado
na
fita
tsara
, ko tana so ace
tafi
sauran
iya
gayu
da
iya
karkata
daurin
dankwali
, da
iya
shiga
(dressing)
mai
burgewa
, ko son ace
tafi
sauran
‘
yan
uwanta
yawan
kayan
kwalliya
masu
aji. Don
kwalisa
kam
!
Wannan
kowa
ya
shaida
a
jinin
‘
yammatan
gidan
Jalloh take.
Iyayensu
maza
duka
cikinsu
daya
. Wato Jarin
gida
ce
ta
haifi
manyan’ya’yan
Alkali Jalloh,
wannan
ya
kara
taimakawa
wajen
haduwar
kansu
, don
kowanne
shi
ke
da fada aji a
gidansa
,
kuma
abinda
babba
ya
yanke
dole
na
kasan
su
bi.
Mai bin Jarin
gida
a
matan
gidan
wato
Hajiya
Suwaiba,
daga
zuwanta
ta
fara
da
haihuwar
mace,
itace
babba
a ‘
ya’ya
mata
,
wadda
ita
kadai
tayo
gadon
Grand Khadi ta
fannin
profession;
Alkaliya
Shafa’atu
Jalloh
kenan
(Justice
Shafa’atu
), da
suke
kira
(Yaya ‘Yar Dada).
Inna Badejo
kuma
da aka
auro
a bayan
Suwaiba
tazo
ta
haifi
auta
a ‘
ya’ya
maza
,
daya
tamkar
da
dubu
watau
Baffa Attahiru.
Haj. Hadiza
wato
Maman Nasiba
itace
uwa
ga
autar
gidan
gabadaya
mai
suna
Nasiba Jalloh, tana
aure
a Mubi. Maman Nasiba
itace