KELTOUMAH BOOK COMPELET BY TAKORI

Author :  Sumayya Abdulkadir (Takori Kabara) Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   20 / 31

57K to 60K   out of 92.7K words

/>
son mace. Amma

banda

haka

mata

ai

abokan



rayuwa

ne,

duk



wani



jin



dadi



na



rayuwa



saida



su

,

duk



wata



nutsuwar



namiji



duk



ilminsa

,

kudinsa

ko

mulkinsa

bata

tafiya



daidai



sai

da

su

a

gefen



hakarkarina

sa

, kai ne

dai



har



yau

baka

dandana



ni’imominsu



ba

,

balle



kasan

tarin

alfanunsu

.

Idan

kuma



mata

r



aure



akayi



maka

a

kauyen



naku



zaka

je

zance

,

shiyasa

kaki

yarda

in

bika

, to

ina

nan

dai



ina



zuba



ido

!”.

Tsaki

Yassar

yayi

,

shirmen

Femi

yayi



yawa

,

sannan



ya



shige



motarsa



ya



kunna

,

yayi



ribas

, bai

san



yaushe

Femi

zai



daina



shirme



akan



mayatar



mata



ba

,

ya



girma

bai

san



ya



girma



ba

,

sannan



ya



sauke



gilas



ya

dan

zuro



kansa



waje

,

yace

da Femi.

“Allah

yayi



maka



maganin



matsalar



dake



damunka

Femi

idan



mai



magantuwa



ce

.

Ace

mutum



bashida



wata



matsala



kullum



sai



maganar

MATA? Mata

dai



mata



dai



kawai

Femi? Kuma haka

kake



tsammanin



kowa



ma

irinka

ne?

A

shekaruna



na



wuce

a

yimin



auren



kauyenmu

,

ko

auren



zumunci

a

garinmu

yadda

kake



cewa

. Ka

cigaba

da

dauka



na

a

banida



lafiya

,

zai

fi m

in



sauki

”.

Femi

yayita



dariya



kafin



yace

. “

ina

nan

dai



ina



zuba



ido

! Don ko

marasa



lafiyan

ma ai

suna



aure



suna

dan

romanciyya

da

matan

, amma

banda

kai”.

Ya

daf

e



murfin



motar

da Ogan

nasa



ke



ciki



yana

masa

murmushi

n



shegantaka

,

yace

“drive with care Boss.

Karya

nake



ince



jan



mutunci

da

class,

tsare



mutuncin

kai

da

halin



girma



irin



naka

baya

burgeni

!

”.

A haka Yassar

ya



bar Femi. Ya

kama



hanyar

Tambuwal

dauke

da



A

dh

karis

Sabah



a

bakinsa

,

jefi-jefi



yana



tukinsa



yana



amsa



wayoyi

ta

hanyar



amfani

da (

earpods

),

yawancin



wayoyin

da Mr. Yassar

yake



amsawa



daga



hedkwata



dinsu

ne

,



wasu



daga



iyayensa



dake



kasar

Mexico.

Har

ila



yau

, Family

dinsu

Yassar

kasancewarsu



mutane

ne

masu



zumunci

da

hadin

kai,

hakan



yasa

in aka ji

mutum



shiru



na



wani

dan

lokaci



sai

an

samu



wanda



ya



neme



shi

a

waya

don

jin



lafiyarsa



kawai

,

shi



kam

Yassar

abin



ya



hadu

da

farin



jininsa

a

ko’ina



ba’a



cikin



danginsu



kadai



ba

,

mutum

ne

mai



matukar



shiga

rai, don haka

ya



zama



mutum



mai



yawan



ta’ammali

da

amsa



kiran



wayar



jama’a

data ‘

yan



uwa

da

iyaye

a

ko

da



yaushe

,

ba



da

ga



danginsa



ba

,

ba



da

ga



abokanan



aikinsa



ba

,

ba

ga

makotansa



ba



kowa



kiran

Muhammad Yassar

yake

don

jin



lafiyarsa

a Zamfara

,

shiyasa



kusan



koyaushe

baya

zama



shiru

,

sai

in

yaso

yin

wani



muhimmin



nazari

ne ko

hutawa

ko

aiki



na



nutsuwa



yake



kashe



wayoyinsa



gabadaya

.

Sokoto

ya



fara



shiga



bisa



umarnin



zuciyarsa



na



ya



fara



gamawa

da

Baffanninsa



kafin



ya



wuce

Tambuwal, don haka

gidan

Alhaji Abdulkadir

Ahmad Jalloh Yassar

ya



fara



nufa

.

Tun a

bakin

gate

maigadi



ya



gaya

masa babu

kowa

a

gidan



sai

Sahlah da

masu



aiki

.

Har

zai



koma



ya



wuce



gidan

Yaya ‘yar Dada (Haj.

Shafa’atu

)

sai



kuma



ya



fasa



ya



fito



zuwa



cikin



gidan

don

yasan

in Yaya Babba (Alhaji Abdulkadir)

yaji



ya

zo

har



kofar



gidan



ya



juya



ya



tafi



bai

shiga



ba

Allah

kadai



zai



raba



su

.

Sahlah Abdukadir Jalloh,

wadda



kawayenta



ke



kira

Sahlah Jalloh,

kanwa

take ga Yassar

tunda



kuwa



yan



maza



zar



suke

.

Sahlah bata da

tsayi

cancan

tanada



kyau

,

kyau



mai



sanyi



irin



na



jikokin

Jalloh Ahmadu,

wankan



tarwada



ce



mai



manyan



idanu

da

yawan

son ado da

iya



yanga

.

Ita

kadai



tayiwa

Yayan nata

kyakkyawar



tarba

ta

hanyar



kawo

masa

ruwa

, spiced tea, da

kuma

lemon

kwali

,

sannan



tace

da

mai



aikinsu

a

shiryo

lunch a

kawowa



Yayansu



na

Mexico

falon



Daddynsu

.

Bai

zauna

a

falon



ba



sai

da

ya



shiga

toilet

ya



dauro



alwallah

,

yazo



yayi



sallar

data

riskeshi

a

hanya



sannan



ya



zuba

tea din

yana

sipping

kadan-kadan

,

har



yanzu



ba



kowanne



abinci

Yassar

ke



iya

ci

ba



duk

da

fadan

da

Ammih



tayi

masa

kafin



tahowarsa



sai



abunda



ba’a

rasa

ba

.

Musamman

da

yake



gashi



yaga



wannan

din ma

masu

akin

gidan

ne

sukayi

, don ko

daga



yanayin



ya’yan

Yaya Babba ka

san



basu



shiga



aikin



abincin



gidansu

.

Sahlah ta zo ta

gaisheshi

bayan ta

tabbatar



ya



kimtsa

,

karshen



iya

ado

na



yammatan



zamani

to Sahlah Jalloh

ce

, a

kasaicensa

da

yanayin



fuskar

da

ya



saba



yiwa



kannensa



magana



cikin



rashin



walwala

Yassar

yake



tambayarta

,



ke



kadai



ce

a

gidanne



har



yanzu

?”

Nan take

gaya

masa ai

ba



yau



jama’ar



gidanma



zasu



dawo



ba

,

su



Hajiyarta

da Anti Amina

kishiyarta

sun je

biki

Birnin Kebbi,

itama

don tana da semester exams ne

yasa

bata

bisu



ba

.

Da

ganin

Sahlah

kaga



hadaddiyar



ajebo

,

kuma



yammatan



dake

ji da

kansu

da

ganiyar



yammatancinsu

a level one din

jami’a

(JJC) a

Danfodio

take

karatu

.

Sahlah bata kai ga

rufe



bakinta



ba



daga



bayanin

da take

yi

masa, bayan ta

zauna

a

kujerar



dake



fuskantar



sa

,

kawai



sai

ga Yaya Babba

wato



mahaifinta

Alhaji Abdulkadir

yana



saukowa



daga



matattakalar

bene, daman

falon

data

yima

Yassar

jagora



zuwa

can

nasa

ne da

bakinsa



na



jiki

.

Tun

daga



matattakalar



benen



farko



idanun

Yaya Babba

suka



sauka



akansu

.

Wannan



ganin

da Alhaji Abdulkadir

yayi



musu

a

yau



suna



magana

a

ha

n

kali

da

juna



ya



kayatar

da

idanunsa

. Kuma nan da nan

ya

sake



darsa

masa

abunda



ya



dade



yana



darsawa

a

ransa

.

A



idon

Yaya Babba, Yassar da Sahlah

sai



suka



yi



matukar



dacewa

da

juna

.

Ya

dade

dama da

sha’awar



hakan

a

ransa



wato



nagartaccen

dan

sa

Yassar

yaci



tudu



biyu

a

gareshi

;

ya



cigaba

da

zama



dansa

,

kuma



ya



zama



surukinsa



akan

Sahlah ko

kanwarta



Shafa’atu

.

Allah shine

shaida

in Yaya Babba

yanada



wani



babban

buri a

yanzu

to

wannan

ne

kawai

.

Don haka

Alhajin



ya

kara

fadada



far’arsa



sosai

,

yace



Marhaban

da

Da



na

, welcome my

Son

,

yanzu



kake



tafe

?”

Yassar

ya



safko

da

guiwoyinsa



kasa



daga



kan



kujera



ya



duka



har



kasa



yana



gayas

da

Babansa

,

sai

Yaya Babba

ya



shafa



kansa

da

hannunsa



na

dama.

Yace

“yaya

aikin



naku

a Zamfara din?” Yassar

ya



amsa

masa da

komai



lafiya

,

ya



shigo

ne

musamman

don

ya



gayas



dasu

,

sai



kuma



gashi



ya



doki



gurbi



su



Hajiya



duka

bai

samesu



ba

, shine

ya



tsaya

don

ya



gaida



shi

”.

Cike

da

farin



ciki

Alhaji Abdulkadir

yace



madallah

da Dana

na



kaina

,

ku



cigaba

da

hirarku



kaida



kanwarka

,



ni



fita



zanyi

.

Ya

harari



inda

Sahlah

ke



zaune



yana



cewa

da

ita



kiyi

serving

dinsa

mana? Kin

girka

masa

fulasai

a

gaba

ko

budewa



bakiyi



ba

,

kuma

ki

tabbatar



yaci



abincin



sosai

don

na



san



shi

da

wasa

da

ciki

”.

Sahlah

tace

“Toh Abbah, amma ai

shigowarsa



kenan

”.

Ta mike a

yangace



zuwa



gaban

warmers din don

cika



umarnin



mahaifinta

Yassar din

shima



yayi

fit! Ya mike,

ya



rufawa

Baban

nasu

baya

yana



fadin

.

“Abbah ai

nima



ba



zama



zanyi



ba

,

naci



abinci



k

a

fin



na



fito

,

a

kan



hanya



nake

,

daga

nan

zan



wuce

Tambuwal”.

Alhaji Abdulkadir

ya

dan

dakata

da

tafiya

,

kafin



yace

“ma

ake

a Tambuwal din?” Don

shi



sau

tari ma

mantawa



yake

da Baba Ado,

dattijon



kamar



wani

neglected ne a

wurinsu

, Yassar

yace

,



babu



komai

Abbah,

zan



gayar

da Baba Ado ne”.

Yaya Babba

yace

“au

toh

! Ya bar

shigowa



garin

nan

sam

,

tunda



jimawa



rabon

da in

ganshi

,

shiyasa



na



kan

manta

yana



raye

.

Kasan

shi



sha’anin



tsufa

,

shi

Baba Ado

kowa



yaje



wajensa



sai



yayi

ta

korafin



bama



gaishe



shi

,

shiyasa



nagaji



na



rabu

dashi don

ni



mutum

ne

marar

jure

korafi

.

Allah

na

tuba yadda

sabgogin



rayuwa



suka



taru



suka



yiwa

dan

adam



yawa



ina



zan



ke

tuna

wanda



ke

can

kauye

? Banda

abun

Baba Ado

shi

fa da

kansa



ya



zabi

zaman

kauye

,

kuma



na

me

zai



damu



mutane

don

basa



zuwa

?

Alhalin



idan



yana

son

gidan



zama



anan



yayi



magana



zamu



bashi

?

Yanzu



kowa



al’amuran



neman



cigaban



rayuwa

20 / 31