KELTOUMAH BOOK COMPELET BY TAKORI

Author :  Sumayya Abdulkadir (Takori Kabara) Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   13 / 31

36K to 39K   out of 92.7K words



ranka

,

bana



sha’awar



auren



zumunci



sam

,

balle



aure-auren



mata

da

yawa



irin



nasu

Yaya

babba

.

Abbih



nafi

son

girmana



ya



cigaba

da

gudana



a



idon



kannena

! Sannan

idan



na



tashi



aure



inyi



zabinda



bazan



yi



nadama



acan



gaba



ba

”.

Abbih



cikin



takaicinsa



yace



wannan



ra’ayin



naka

ne

kawai

,

gyambo



sarkin

son

girma

,

auren



zumunci

ai

ba



zubda



girma

bane

a



idon



kanne

,

karfafa



zumunci

ne,

addini

da

al’ada



duk



basu



hana



ba

.

Ai

shikenan

,

ni



bazan



maka

dole

ba

,

ina

nan

ina



zuba



idon



ganin



matarka

nan

kurkusa

,

tunda

baka son

nawa



ya’yan

, dana

dade



ina



yi



maka



sha’awa

.

Ina

zuba



idon



ganin



surukar

da

zaka



kawomin

Yassar, ‘yar

manyan



mutane

, ‘yar

babban



gida

,

wadda



zata



cika

min

gida

da ‘

ya’yan

da

ni

Allah bai bani da

yawa



ba

, nan

bada



jimawa



ba



nake

burin

ganin



iyalinka

.

Don

wallahi

Allah ne

shaida

ko ban fada

ba

,

na



gaji

da

zamanka

haka,

sannan



tafiye-tafiyennan



naka

babu

iyali



yana



matukar



damuna

”.

Abbih



ya



karasa



cikin



karayar



murya



mai



nuna



damuwar

da

yake



ciki



akan



al’amarinnan

.

Yassar

sai



ya



karyar

da kai

kasa



sannan



ya



karyar

da

murya



cikin



ladabi

da

lallashi



yace

.



Abbih

! In

dai

don

ni



kake



shiga



damuwa



akan



ina



tafiye-tafiye

babu

aure

to

ina



rokonka

ka

daina

, ka

kurbi



ruwan



buta

a

kaina

ka

kwantar

da

hankalinka



kaji

, Insha Allah Dan ka Yassar

yana



cikin



kariyar



Ubangiji



daga



addu’arku

da bata

yankewa

a

gareshi

.

Abbih

Yassar baya

wasa

da

ibadar



azumin



Litinin

da

Alhamis

da

kuka



horeshi

da

ita

, baya kai

idonsa



kan



haramu

din da

zai



hanashi



sukuni

,

insha

Allah Abbih

inada



kyakkyawan



zato



akan

Yassar

dinka

,

abinda



kake



gudu



har



abada



bazai



faru

dashi

ba

.

Na

yi



maka



alkawarin



har

in

gama



rayuwar



samartakata



bazan



kusanci

zina

ba

.

Abbih



ina

ji a

jikina



lokacin

da

kake

ta burin

zuwansama



ya

kusa….

bada



jimawa



ba



zaka



tara



jikokinnan

a

gabanka



masu



yawa



Abbih

,

zan



kawo



maku



kyakkyawar



suruka



kaida



Ammih

, yadda

kuke

ta

damuna

nan

bada



jimawa



ba

”.

Ta

cikin



wayar



Abbih



yayi



murmushi



mai



karfi

da

fidda



sauti

,

har

Yassar

na



iya



jin



sautin



murmushin



nasa

,

yace

,

“that’s my

my

one and only Muhammadu Yassar! Allah

ya



cika



wannan

ji a

jikin



naka

,

ya



zamo

min

goron



sabuwar



shekara

,

kuma

absolute reality

dinda



zan



dade

inaw anna

murmushin

a

kansa

!”.

Daga haka

Abbih



ya

bar

zancen



aure

,

ya



canza

topic din

hirarsu

ta

hanyar



tambayarsa



gameda



aikin



nasa

, Yassar

yayi

ta fada masa

irin



cigaban

da

suketa



aiwatarwa



a



aikin



nasu

.

**** **** ****

Yau satin

su

Yassar uku

kenan

da

zuwansu

IDP Camp

na



garin

Anka, a

wata



sassanyar



Asabar

din

karshen

mako,

wadda

ta

kasance



asabar

din

karshen



wata

,

ma’aikatan



wajen



basu



cika



zuwa



ba

,

hantsi



ya



dubi



ludayi

a

daidai



lokacin

da Mr. Yassar Jalloh, da colleague

dinsa

Engr. Femi

Ogunbiyitan



suka



shigo

IDP Camp,

yau

babu chauffer

dinsu

tare

dasu

, don

tunda



suka



gane



hanyar

Anka

suka



dakatar

dashi

daga



kawo



su

,

su



suke



kawo



kansu



kullum

ko Yassar

ya



tukasu

ko Femi

ya



karbeshi

, haka

suka



shararo



farar



motar

nan

aguje



kirar

Hilux (4-wheels drive)

mai



dauke

da

tambarin

UNICEF a

jikinta

, a

sukwane



yau



suka



shigo

IDP Camp.

A

yau

Yassar din

ke



jan



motar

da

nishadi



sosai

a

tattareda



shi

, Femi

na



daga



gefensa



na



mai

zaman

banza

,

suna



hirar

yadda

lokaci



ke



gangarawa

da

gudu

,

wai



gashi



har

sun

kwashi

sati uku da

fara

project

dinsu

. So far, so good, Alhamdulillah! Komai

na



aikin



nasu



yana



tafiya



cikin



nasara

da

kwarewarsu

,

kuma



bisa

workplan yadda aka

tsaro



musu

tun

farko



daga



hedkwata



dinsu

.

Mr. Yassar,

kamar



ance



ya



daga

kai

ya



dubi



gabansa

, nan

ya



hango



uwar

da ‘yar

suna



tafe

,

uwar

nata

sassarfa



rike

da

hannun



yarta

,

ita



kuma

tana

tafiyar



hawainiya



kamar

bata so,

wannan



abu



yana



matukar



bashi



takaici

, yadda

uwar

nan ta

maida



wannan



gansamemiyar



budurwa



kamar

‘yar

goye

,

ko’ina



zai



gansu



sai



ya



gansu



uwar

ta

rike



hannun



abarta

, ‘yar

na



tafiya



kamar



mai



ciwon



kafa

, ko

kuwa



wadda

kwai

ya



fashewa

a

ciki

, ta

cukuikuiye



fuska

da

fushi

da

hawaye

da

bacin

rai.

Ga

dukkan



alamu



ofishin



ma’aikatan



sansani



suka



nufa

. Inda

suma

nan

suka



nufo



shi

da Femi.

Shi

ya

rasa

mai



yasa



mahaifiyar



yarinyarnan

da ‘

yarta



ke



samun



daukan

attention

dinsa

a

duk



lokacin

da

ya



gansu



sai



ya



dakatar

da

duk



abinda



yakeyi



ya



tattara



hankalinsa

a

kansu

,

duk

sanda

ya



gasu



sai



hankalinsa



ya



dauku



garesu

. Toh

yanzunma



hakan



ce

ta

faru

, sun

sa



hakalinshi



ya



tafi



garesu



gabadaya

.

Saura

kadan

Mr. Yassar

ya



kwashe



kafafunsu

da

hancin



motarsa



saboda

yadda

suka



tsallako



ba



tareda



duba



tahowar



motar



dake



gabansu



ba

.

Kuka

na



hawaye



ba



sauti



yarinyar



keyi



yau

ma, tana

tafe

tana share

ido

da

hanci

da

gefen



gyalenta

,

gyalen

ma

wani

dukun-dukun dashi,

hannnunta



cikin



na



mahaifiyarta



kamar



dai

‘yar

shekara



biyar

din da

za’a



tsallakar

titi.

Har

ransa



yaji



faduwar



gaba



lokacin

da

ya

kusa

kwashesu

da

hancin



motarsa

,

sabida



tafiyar



hawainiyar

da

yarinyar



keyi



akan



hanyar

data

tabbata



mota



na



wucewa

, da

taimakon



Ubangiji



ya



samu



ya



kauce



musu

,

ya

ga

ya

dace

daga



yau



ya



sakama



yarinyar

nan

sunan

da

ya

dace da ‘habit’

dinta



na



koke-koke

. Tuni

zuciyarsa

ta

dade

da

ambatarta

da

suna“

Akoke

”.

Wannan

shine

ganinsa



na

uku

kenan



dasu

,

kuma



kullum



ya



gansu

da

hawaye



shabe-shabe



yake



ganinta

,

idanunta

a

jike



kamar

‘yar

yaye

,

uwarta



na



faman



lallashinta



kamar

ta

hadiye



abarta

don so,

kauna

,

tattali

,

tausayi

da

kulawa

.

Alal

hakikah



haushi



sosai



yarinyar

ta

koma



baiwa

Mr. Yassar

yanzu

,

saboda



ya



tabbata

tana

azabtar

da

uwarta

da

kukan

nan nata,

wanda

a

ganinsa



na



shagwaba

ne

kawai

,

kamar

a

kanta

aka

fara

zaman

sansanin



yan



gudun



hijira

?

Ko’ina

ka

duba



akwai



yara



yammata



sa’anninta

, amma

su

babu

abinda



ya



damesu

,

sabgogin



gabansu



kawai



suke



yi

a

cikin

camp

wasu



har

da

hira

da

samarinsu



hankalinsu

a

kwance

,

suyi

nan

suyi

can

kamar



suna



gidan



iyayensu

,

har



wajen



samari



yammatan



ke



zuwa

ana

barin



rashin



tarbiyyah

,

sai



ita



indararo



sarkin



kuka

da

aukin



kwararar

da

hawaye

.

Daga

cikin



motarsu



yake



zaune

, bayan

yayi

parking

a



inda



ya

dace,

ya



kashe



injin



motar

,

yana



kallon

yadda

yarinyar

ta

tsaya

a

bakin



kofar



shiga



ofishinsu

ta

lafe

, ta

noke

a

jikin



kofa



wato



taki



shiga

,

sai



uwar

ta

yi



mata



wata



magana



cikin



yarensu

,

sannan



uwar

ta

shige



cikin



ofishin

ta

barta

a

bakin



kofa

.

A tare

shi

da Femi

suka



fito



daga



motarsu

,

suka



rurrufe



kofofinta



duk

a tare,

sannan



cike

da aji (class)

na



kasaitattun



samarin



dake

ji da

lokacinsu

da

tashen



ilmin



bokonsu

,

suka

soma

takawa



cikin



kyakkyawar



shiga

ta kamala, da

wani



irin



takun



tafiya



na

aji da

kasaita



daga

Mr. Yassar Jalloh,

suma



kuma

kai

tsaye



ofis



dinsu



wanda



ke



cikin



ofishin



ma’aikata



suka



nufa

.

A

bakin



kofar



shiga



yarinyar



na

nan

tsugunne



akan



kafafunta



inda



uwar

ta

barta

, tana

hadiyar

rai

gami

da

sauke



ajiyar



zuciya



mai



nauyi

,

alamar



taci



kukan



har

ta

gode

Allah.

Kukan

ya



tsaya

don

kansa



yanzu

, tana

goge



hawaye

da

dukunkunannen



yalolon



gyalenta

da

ya

sha

datti



ya



koshi



mai



kama

da

abun



tatar



koko

,

kallo



daya



zaka



yi



mata

ka

gane

tana

cikin



damuwa



mai



tsanani



musamman



na



rashin



tsaftar

da take

ciki

.

Hakika

rashin



wanka



ukuba

ne,

sannan



wata



izaya

ne da

yafi



komai



azabtar

da

zuciyarta

. Kuma

babban



abinda



ke



takura



rayuwarta

da kara

saka



mata

kin zaman IDP Camp.

Wata

irin



rudewa



ce

ta

sameta

a

13 / 31