Author : Sumayya Abdulkadir (Takori Kabara) Category : Romantic Hausa Novels
ranka
,
bana
sha’awar
auren
zumunci
sam
,
balle
aure-auren
mata
da
yawa
irin
nasu
Yaya
babba
.
Abbih
nafi
son
girmana
ya
cigaba
da
gudana
a
idon
kannena
! Sannan
idan
na
tashi
aure
inyi
zabinda
bazan
yi
nadama
acan
gaba
ba
”.
Abbih
cikin
takaicinsa
yace
“
wannan
ra’ayin
naka
ne
kawai
,
gyambo
sarkin
son
girma
,
auren
zumunci
ai
ba
zubda
girma
bane
a
idon
kanne
,
karfafa
zumunci
ne,
addini
da
al’ada
duk
basu
hana
ba
.
Ai
shikenan
,
ni
bazan
maka
dole
ba
,
ina
nan
ina
zuba
idon
ganin
matarka
nan
kurkusa
,
tunda
baka son
nawa
‘
ya’yan
, dana
dade
ina
yi
maka
sha’awa
.
Ina
zuba
idon
ganin
surukar
da
zaka
kawomin
Yassar, ‘yar
manyan
mutane
, ‘yar
babban
gida
,
wadda
zata
cika
min
gida
da ‘
ya’yan
da
ni
Allah bai bani da
yawa
ba
, nan
bada
jimawa
ba
nake
burin
ganin
iyalinka
.
Don
wallahi
Allah ne
shaida
ko ban fada
ba
,
na
gaji
da
zamanka
haka,
sannan
tafiye-tafiyennan
naka
babu
iyali
yana
matukar
damuna
”.
Abbih
ya
karasa
cikin
karayar
murya
mai
nuna
damuwar
da
yake
ciki
akan
al’amarinnan
.
Yassar
sai
ya
karyar
da kai
kasa
sannan
ya
karyar
da
murya
cikin
ladabi
da
lallashi
yace
.
“
Abbih
! In
dai
don
ni
kake
shiga
damuwa
akan
ina
tafiye-tafiye
babu
aure
to
ina
rokonka
ka
daina
, ka
kurbi
ruwan
buta
a
kaina
ka
kwantar
da
hankalinka
kaji
, Insha Allah Dan ka Yassar
yana
cikin
kariyar
Ubangiji
daga
addu’arku
da bata
yankewa
a
gareshi
.
Abbih
Yassar baya
wasa
da
ibadar
azumin
Litinin
da
Alhamis
da
kuka
horeshi
da
ita
, baya kai
idonsa
kan
haramu
din da
zai
hanashi
sukuni
,
insha
Allah Abbih
inada
kyakkyawan
zato
akan
Yassar
dinka
,
abinda
kake
gudu
har
abada
bazai
faru
dashi
ba
.
Na
yi
maka
alkawarin
har
in
gama
rayuwar
samartakata
bazan
kusanci
zina
ba
.
Abbih
ina
ji a
jikina
lokacin
da
kake
ta burin
zuwansama
ya
kusa….
bada
jimawa
ba
zaka
tara
jikokinnan
a
gabanka
masu
yawa
Abbih
,
zan
kawo
maku
kyakkyawar
suruka
kaida
Ammih
, yadda
kuke
ta
damuna
nan
bada
jimawa
ba
”.
Ta
cikin
wayar
Abbih
yayi
murmushi
mai
karfi
da
fidda
sauti
,
har
Yassar
na
iya
jin
sautin
murmushin
nasa
,
yace
,
“that’s my
my
one and only Muhammadu Yassar! Allah
ya
cika
wannan
ji a
jikin
naka
,
ya
zamo
min
goron
sabuwar
shekara
,
kuma
absolute reality
dinda
zan
dade
inaw anna
murmushin
a
kansa
!”.
Daga haka
Abbih
ya
bar
zancen
aure
,
ya
canza
topic din
hirarsu
ta
hanyar
tambayarsa
gameda
aikin
nasa
, Yassar
yayi
ta fada masa
irin
cigaban
da
suketa
aiwatarwa
a
aikin
nasu
.
**** **** ****
Yau satin
su
Yassar uku
kenan
da
zuwansu
IDP Camp
na
garin
Anka, a
wata
sassanyar
Asabar
din
karshen
mako,
wadda
ta
kasance
asabar
din
karshen
wata
,
ma’aikatan
wajen
basu
cika
zuwa
ba
,
hantsi
ya
dubi
ludayi
a
daidai
lokacin
da Mr. Yassar Jalloh, da colleague
dinsa
Engr. Femi
Ogunbiyitan
suka
shigo
IDP Camp,
yau
babu chauffer
dinsu
tare
dasu
, don
tunda
suka
gane
hanyar
Anka
suka
dakatar
dashi
daga
kawo
su
,
su
suke
kawo
kansu
kullum
ko Yassar
ya
tukasu
ko Femi
ya
karbeshi
, haka
suka
shararo
farar
motar
nan
aguje
kirar
Hilux (4-wheels drive)
mai
dauke
da
tambarin
UNICEF a
jikinta
, a
sukwane
yau
suka
shigo
IDP Camp.
A
yau
Yassar din
ke
jan
motar
da
nishadi
sosai
a
tattareda
shi
, Femi
na
daga
gefensa
na
mai
zaman
banza
,
suna
hirar
yadda
lokaci
ke
gangarawa
da
gudu
,
wai
gashi
har
sun
kwashi
sati uku da
fara
project
dinsu
. So far, so good, Alhamdulillah! Komai
na
aikin
nasu
yana
tafiya
cikin
nasara
da
kwarewarsu
,
kuma
bisa
workplan yadda aka
tsaro
musu
tun
farko
daga
hedkwata
dinsu
.
Mr. Yassar,
kamar
ance
ya
daga
kai
ya
dubi
gabansa
, nan
ya
hango
uwar
da ‘yar
suna
tafe
,
uwar
nata
sassarfa
rike
da
hannun
‘
yarta
,
ita
kuma
tana
tafiyar
hawainiya
kamar
bata so,
wannan
abu
yana
matukar
bashi
takaici
, yadda
uwar
nan ta
maida
wannan
gansamemiyar
budurwa
kamar
‘yar
goye
,
ko’ina
zai
gansu
sai
ya
gansu
uwar
ta
rike
hannun
abarta
, ‘yar
na
tafiya
kamar
mai
ciwon
kafa
, ko
kuwa
wadda
kwai
ya
fashewa
a
ciki
, ta
cukuikuiye
fuska
da
fushi
da
hawaye
da
bacin
rai.
Ga
dukkan
alamu
ofishin
ma’aikatan
sansani
suka
nufa
. Inda
suma
nan
suka
nufo
shi
da Femi.
Shi
ya
rasa
mai
yasa
mahaifiyar
yarinyarnan
da ‘
yarta
ke
samun
daukan
attention
dinsa
a
duk
lokacin
da
ya
gansu
sai
ya
dakatar
da
duk
abinda
yakeyi
ya
tattara
hankalinsa
a
kansu
,
duk
sanda
ya
gasu
sai
hankalinsa
ya
dauku
garesu
. Toh
yanzunma
hakan
ce
ta
faru
, sun
sa
hakalinshi
ya
tafi
garesu
gabadaya
.
Saura
kadan
Mr. Yassar
ya
kwashe
kafafunsu
da
hancin
motarsa
saboda
yadda
suka
tsallako
ba
tareda
duba
tahowar
motar
dake
gabansu
ba
.
Kuka
na
hawaye
ba
sauti
yarinyar
keyi
yau
ma, tana
tafe
tana share
ido
da
hanci
da
gefen
gyalenta
,
gyalen
ma
wani
dukun-dukun dashi,
hannnunta
cikin
na
mahaifiyarta
kamar
dai
‘yar
shekara
biyar
din da
za’a
tsallakar
titi.
Har
ransa
yaji
faduwar
gaba
lokacin
da
ya
kusa
kwashesu
da
hancin
motarsa
,
sabida
tafiyar
hawainiyar
da
yarinyar
keyi
akan
hanyar
data
tabbata
mota
na
wucewa
, da
taimakon
Ubangiji
ya
samu
ya
kauce
musu
,
ya
ga
ya
dace
daga
yau
ya
sakama
yarinyar
nan
sunan
da
ya
dace da ‘habit’
dinta
na
koke-koke
. Tuni
zuciyarsa
ta
dade
da
ambatarta
da
suna“
Akoke
”.
Wannan
shine
ganinsa
na
uku
kenan
dasu
,
kuma
kullum
ya
gansu
da
hawaye
shabe-shabe
yake
ganinta
,
idanunta
a
jike
kamar
‘yar
yaye
,
uwarta
na
faman
lallashinta
kamar
ta
hadiye
abarta
don so,
kauna
,
tattali
,
tausayi
da
kulawa
.
Alal
hakikah
haushi
sosai
yarinyar
ta
koma
baiwa
Mr. Yassar
yanzu
,
saboda
ya
tabbata
tana
azabtar
da
uwarta
da
kukan
nan nata,
wanda
a
ganinsa
na
shagwaba
ne
kawai
,
kamar
a
kanta
aka
fara
zaman
sansanin
‘
yan
gudun
hijira
?
Ko’ina
ka
duba
akwai
yara
‘
yammata
sa’anninta
, amma
su
babu
abinda
ya
damesu
,
sabgogin
gabansu
kawai
suke
yi
a
cikin
camp
wasu
har
da
hira
da
samarinsu
hankalinsu
a
kwance
,
suyi
nan
suyi
can
kamar
suna
gidan
iyayensu
,
har
wajen
samari
‘
yammatan
ke
zuwa
ana
barin
rashin
tarbiyyah
,
sai
ita
indararo
sarkin
kuka
da
aukin
kwararar
da
hawaye
.
Daga
cikin
motarsu
yake
zaune
, bayan
yayi
parking
a
inda
ya
dace,
ya
kashe
injin
motar
,
yana
kallon
yadda
yarinyar
ta
tsaya
a
bakin
kofar
shiga
ofishinsu
ta
lafe
, ta
noke
a
jikin
kofa
wato
taki
shiga
,
sai
uwar
ta
yi
mata
wata
magana
cikin
yarensu
,
sannan
uwar
ta
shige
cikin
ofishin
ta
barta
a
bakin
kofa
.
A tare
shi
da Femi
suka
fito
daga
motarsu
,
suka
rurrufe
kofofinta
duk
a tare,
sannan
cike
da aji (class)
na
kasaitattun
samarin
dake
ji da
lokacinsu
da
tashen
ilmin
bokonsu
,
suka
soma
takawa
cikin
kyakkyawar
shiga
ta kamala, da
wani
irin
takun
tafiya
na
aji da
kasaita
daga
Mr. Yassar Jalloh,
suma
kuma
kai
tsaye
ofis
dinsu
wanda
ke
cikin
ofishin
ma’aikata
suka
nufa
.
A
bakin
kofar
shiga
yarinyar
na
nan
tsugunne
akan
kafafunta
inda
uwar
ta
barta
, tana
hadiyar
rai
gami
da
sauke
ajiyar
zuciya
mai
nauyi
,
alamar
taci
kukan
har
ta
gode
Allah.
Kukan
ya
tsaya
don
kansa
yanzu
, tana
goge
hawaye
da
dukunkunannen
yalolon
gyalenta
da
ya
sha
datti
ya
koshi
mai
kama
da
abun
tatar
koko
,
kallo
daya
zaka
yi
mata
ka
gane
tana
cikin
damuwa
mai
tsanani
musamman
na
rashin
tsaftar
da take
ciki
.
Hakika
rashin
wanka
ukuba
ne,
sannan
wata
izaya
ne da
yafi
komai
azabtar
da
zuciyarta
. Kuma
babban
abinda
ke
takura
rayuwarta
da kara
saka
mata
kin zaman IDP Camp.
Wata
irin
rudewa
ce
ta
sameta
a