KELTOUMAH BOOK COMPELET BY TAKORI

Author :  Sumayya Abdulkadir (Takori Kabara) Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   21 / 31

60K to 63K   out of 92.7K words

/>
dana

sungullar



iyali

sun sha

kansa

,

banda

kai

cikin



yarannan

babu

mai

jure

zaryar



hanyarnan

da ko

kwalta



cikakkiya

babu”.

Yassar bai

ce



komai



ba

, don

inda



sabo



ya



saba

da

irin



wadannan



maganganun



na



borin

kunya

na

Yaya

babba

, a

duk



lokacin

da

ya



ambaci

Baba Ado a

gabansa

, amma ko

kadan

baya

jin



dadin



maganganun

da Baban

nasu



yake



yi



akan

Baba Ado da

tushensu



wanda

shine

kauyen

da

yake



rainawa

, Yassar

yace

a

ransa



wasu



abubuwan

ai

ba



sai



gwamnati

ta

yiwa



kasar



haihuwarka



ba

, kai a

matsayinka



na

dan

kasa



nagari



ya

dace

tunda



kanada



hali

ka

shimfida



kwaltar

a

garin



iyayenka

da

Kakanninka

.

Har aka

budewa

Yaya Babba

jibgegiyar



motarsa



ya



shige



gidan

baya,

yana

kara

jan



ra’ayinsa



kan



ya



koma



cikin



gida



yayi



zamansa

Sahlah ta

taya



shi



hira

,

sannan



ya



wuce



inda



ya



nufa

. Yassar

yace



toh

”.

Amma Yaya Babba

yana



fita

Yassar bai

koma



cikin



gidan



ba



shima



tasa



motar



ya



shige



yayi



kyakkyawan

reverse,

ya



fita



daga

gate din

gidan

Yaya Babba.

Ganin

zaiyi

dare

yasa



ya



hakura

da

zuwa



gidajen



sauran



Baffaninsa



yau

,

wato

Uncle AbdulQayyum da Alhaji Abdulwahhab,

ya

ja

tayoyin



motarsa

a

sittin

,

bai kara

tsayawa

a

ko’ina



ba



daga



gidan

Yaya Babba

ba



sai

a

garinsu

Tambuwal,

kofar



gidan



Ksakansa

Baba Ado.

A

zauren



gidan

Baba Adon ne

zaune



bisa



tabarma



karauni

,

akanta



kuma



farin



buzunsa



na

da

yake

kai,

yayi



matashi

da tum-tum, a

soron



gidan

Baba Ado

akwai



allunan



dalibansa

da

Gafakar



Alqur’ani



mai



rubutun



warshu

.

A

gabansa



kwanon



farau-farau

ne

cike

da

tsinkakken

Koko, haka

yake



yi

in

zai

sha

koko



sai



ya



kwara

masa

ruwa



ya



maidashi



farau-farau

.

Kasancewar

tun

kafin

Yassar

ya

iso Tambuwal

sunyi



waya

da Baba Ado

ya



gaya

masa

cewa



ya

kusa, don haka

tuni

Baba Ado

ya



tanadar

masa

abinda



yake

so

wato



ya



aika

an

sayo

masa

balangu



mai



zafi



na



babbar



tukuba



na

naman

rago

, da

sabuwar



damammiyar



fura

da

taji



sabon



nono



kindirmo

da

zuma

.

Dattijon



ya



kamo



hannun



jikan



nasa



ya



zaunar

dashi a

gefensa

,

yana



cewa

“zo

zauna



daga



kuturina

,

dawo

nan

zauna



daga



gefena



duk



motsin

da

nayi

in

san

kana

gefena

”.

Yassar tun

kafin



ya



zauna



ya

soma

sakin



mita



irin

ta

yaran

da

suka



san



kakanninsu



na

ji da

su

,

suna



kuma



jurema



mita

da

korafin



rigimarsu

.



Yace



ni



dai



gaskiya

Baban Tambuwal ka

daina



yimin



irin



wannan



kiran



na



afujajan

,

wanna

in

inada

‘bp’ ai

sai



kasa



ya

kara

hawa

, in

kayi



hakuri

ai

kasan



nida



kaina



ba



sai

ka

kirani



ba

,

idan

a

samu



faraga



zaka



ganni

ne da

kafafuna

.

Amma baka

san



irin



yawan



ayyukan



dake



gabana



ba

a Camp,

zaka



ce



lallai



lallai

in bar

komai

in

taho

a

washegari

?”

Baba Ado

cikin



lallashi



da

karya



murya



yace

“to

ni

ka

san



dalilin

da

yasa



na



kirawo

ka din? Ka

san



muhimmancinsa

? Kayi

hakuri

mana, ka

zauna



tukunna

, ka sha

furar

dana

tanadar



maka

ka

koshi

, don

na



tabbata

baka ci

abinci



ba

,

daga



sannan



sai



kaji



dadin



yimin



mita

”.

Yassar

yana



zama

Baba Ado

ya



miko

masa

karamar



kwarya



cike

da

koren



magani

,

yace



shanye



wannan



maza

ka

shafe



sauran

a

jikinka

da

fuskarka

ka bani

kwaryar

”.

Yassar

ya

hau

yamutsa



fuska



cikin



kyankyami



yana



fadin

“Baba …. Please….

Kayimin

rai. Ina

shanye



wannan



koren



dattin

ai

sai



buzuna

”.

“Ni

kuma



bazan



sallameka

ka

koma

Zamfara

ba



sai

ka

shanye



dattin



nawa



tas.



Tunda

kazo



kasar

nan Yassar

hankalina

bai

kwanta



ba

,

nikadai



nasan



irin



mafarke-mafarken

dana

ke



tayi



akanka

”.

Abun

ya



baiwa

Yassar

dariya



yace

“to Baba Ado

wannan



maganin

ne

zai



hanaka

yin

mafarki



na

? Ai don ka

sakani

da

yawa

a

ranka

ne

shiyasa



kake

yin

mafarkina

. Amma Baba Ado

ya



dage



sai



ya

sha

maganinnan



zai



kyaleshi



ya



koma

Zamfara.

Yassar

sai



faman



cakuda



fuska

da

cije



baki



yake

yin da

kyama



sosai



yake



kallon



koren



ruwan



maganin



fatau

da Baba Ado

ke



ikirarin



sai



ya

sha,

yana



kissima



irin



rudewar

da

cikinsa



zai



yi

da

zarar



yayi



kurba



daya



bama



shanyewa



ba

.

Baba Ado

ganin



tashin



hakalin

da

jikan



nasa



ya



shiga



akan



shan



ruwan



maganin

da

ya



bashi



sai



ya



koma



lallashi

ta

hanyar



bubbuga



kafadunsa

. Ya

karkatar

da kai

yana



mai



nuna



damuwarsa



sosai

da son Yassar

ya

sha

maganin

.

Yace



sunansa



ganyen



magarya

”,

hakukuwan



asali

ne da

Annabi

SAW

yayi

mana

nuni

da

amfanin



ganyayyakinsu

,

wajen



tsarin



jiki

da

neman



waraka



daga



kowacce



cuta

,

kariya



daga



sharrin



mutum

ko

aljan

da

kuma



sihiri

.

Ka sha ka

shafe



jikinka



kaji

Muhammadu Yassar,

hankalina

yaki

kwanciya

da

yawan



mafarkan

dana

ke



tayi

a

kanka

. Kasan

dai



bazan

baka

abinda



zai



cuceka



ba

.

Wannan



maganar

ta

karshe

da Baba Ado

yayi

ne

tasa

Yassar

jin



wani



iri

a

ransa

,

kuma

a take

ya



karbi



kokon



ya



kafa

kai

ya



rufe



ido

,

sannan



yayi



bisimillah



ya



shanye



tas.

Baba Ado

cikin



jin



dadi



yace

,



to

ko kai fa? Zaka

ce



na



gaya



maka

ko

bana



raye

.

Na baka

maganin



tsari

.

Wanda

ba



dai



mutum



ba

ko

aljan



su



yi



rinjaye



akanka



sai

ikon Allah;

Buwaya



gagara



misali

”.

Daga nan

suka



cigaba

da

hirar



su



irin



wadda



suka



saba

amma

koda



wasa

Yassar bai

gayawa

Baba Ado

irin



maganganun

da Yaya Babba

yayi



akansa



ba

.

Sai dare

sosai



ya



shiga

Gusau,

gajiyar



tuki

da

sanyin



damuna



kuma



suka



taru

masa

suka



murkushe



shi

a

kan



gadon

hotel,

sallah



kawai



ya



iya



yi

ta

maghriba

da

isha

da

shafa’i

da

wutrin

da

suka



riskeshi



akan



hanya

,

sai



yabi



lafiyar



gado



ya



dukunkune



kansa



yanata



rawar



dari

.

Zazzafan



zazzabi



yazo



yace



salamu

alaykum ga Mr. Yassar,

ya



kan



dade

bai

yi

ko

ciwon

kai

ba

, amma

idan



ya



fara



ciwo

baya sha ta

dadi

,

yau

da stress

ya

zo

ya



rafkeshi



gabadaya

ko

wayoyinsa

bai

iya



ya



kashesu



ba

, a haka

ya



kwana



cikin



lallausar



bargonsa

,

cikin



azabar



zazzabi

da

mas

sas

ara



yana

ta

rawar



dari

.

A

rayuwar

Yassar bai

taba



sha’awar



yayi



aure



ba



sai



yau

. Ganin

ya



kasa



amfanawa



kansa



komai



daga



kwance

.

Yanada



gatansa

, amma

gashi



yau



zai



mutu

a

daki

babu

mataimaki

. Ko babu

komai



yau

da ace

yana

da

aure



matarshi



zata



miko

masa

kwayar



magani

da

gorar



ruwan

da

ya



kasa

ko

mikewa



ya



baiwa



kansa

,

gashinan

ko

motsi



ya



kasa

,



balle



ya

isa ga

inda



yake



ajiye

(first aid)

dinsa

.

Haka

ya



kwana



linkif



cikin



masassara

da

ciwon

kai,

har



garin

Allah

ya



waye



akan



kunnensa

bai

samu



runtsawa



ba

.

Sai

wajen



karfe



shida



na

safe ne Yassar

yaji

dan

karfi



ya

zo masa,

ya



lallaba



ya



shige

bathroom

yayi



alwallah



yazo



yayi



sallahr



asubahi



itama



daga



zaune

.

Sakamakon



kafafunsa

sun

kasa



daukar



tsayuwarsa

. Don haka

duk

yadda

yake

da

muhimman



ayyuka



ranar



yau

a camp, bai

iya



yabi

Femi sun

tafi

office tare

ba

a

wayewar



garin

, ta

waya



sukayi



magana

, da

kyar



yace

da Femi

yaje



kawai



yau

baya

jin



dadi

.

Femi bai

tafi



ba



sai

da

yazo



kofar



dakinsa



yana



kwankwasawa

, da

kyar



ya

mike

ya



saka



bedshoe



dinsa



ya

isa ga

kofar



ya



budewa

Femi.

Kallo

daya

Femi

yayi

masa

yace

“this is serious Boss, kana

bukatar



ganin



likita

”. Shine

ya



kira



likita



ya

zo

ya



duba



shi

,

har



abinda

yaki

jini



saida



likita



yayi

masa

watau



allura

.



Likitan



yace

stress

yake



tarawa



kansa

,

lallai



ya



huta

da

fita



kona



kwana

uku ne.

Ya

kuma



bashi



maganin

da

ya

dace

ya



bashi

. Femi

ya



taimaka

masa da

ruwa



ya

kora

magungunan

. Don haka

yau

Femi

shikadai



ya



tafi

Anka. Da

alkawarin



zai

masa

dukkan



ayyukansa

.

A

daddafe



yayi



kwana



ukunnan

a

dakinsa

bai

fita

ko reception

ba

, bai je

ko’ina



ba

bayan

barandar



shan



iska

ta

kofar



dakinsa

, bai je

wajen

21 / 31