Author : Sumayya Abdulkadir (Takori Kabara) Category : Romantic Hausa Novels
/>
dana
sungullar
iyali
sun sha
kansa
,
banda
kai
cikin
yarannan
babu
mai
jure
zaryar
hanyarnan
da ko
kwalta
cikakkiya
babu”.
Yassar bai
ce
komai
ba
, don
inda
sabo
ya
saba
da
irin
wadannan
maganganun
na
borin
kunya
na
Yaya
babba
, a
duk
lokacin
da
ya
ambaci
Baba Ado a
gabansa
, amma ko
kadan
baya
jin
dadin
maganganun
da Baban
nasu
yake
yi
akan
Baba Ado da
tushensu
wanda
shine
kauyen
da
yake
rainawa
, Yassar
yace
a
ransa
wasu
abubuwan
ai
ba
sai
gwamnati
ta
yiwa
kasar
haihuwarka
ba
, kai a
matsayinka
na
dan
kasa
nagari
ya
dace
tunda
kanada
hali
ka
shimfida
kwaltar
a
garin
iyayenka
da
Kakanninka
.
Har aka
budewa
Yaya Babba
jibgegiyar
motarsa
ya
shige
gidan
baya,
yana
kara
jan
ra’ayinsa
kan
ya
koma
cikin
gida
yayi
zamansa
Sahlah ta
taya
shi
hira
,
sannan
ya
wuce
inda
ya
nufa
. Yassar
yace
“
toh
”.
Amma Yaya Babba
yana
fita
Yassar bai
koma
cikin
gidan
ba
shima
tasa
motar
ya
shige
yayi
kyakkyawan
reverse,
ya
fita
daga
gate din
gidan
Yaya Babba.
Ganin
zaiyi
dare
yasa
ya
hakura
da
zuwa
gidajen
sauran
Baffaninsa
yau
,
wato
Uncle AbdulQayyum da Alhaji Abdulwahhab,
ya
ja
tayoyin
motarsa
a
sittin
,
bai kara
tsayawa
a
ko’ina
ba
daga
gidan
Yaya Babba
ba
sai
a
garinsu
Tambuwal,
kofar
gidan
Ksakansa
Baba Ado.
A
zauren
gidan
Baba Adon ne
zaune
bisa
tabarma
karauni
,
akanta
kuma
farin
buzunsa
na
da
yake
kai,
yayi
matashi
da tum-tum, a
soron
gidan
Baba Ado
akwai
allunan
dalibansa
da
Gafakar
Alqur’ani
mai
rubutun
warshu
.
A
gabansa
kwanon
farau-farau
ne
cike
da
tsinkakken
Koko, haka
yake
yi
in
zai
sha
koko
sai
ya
kwara
masa
ruwa
ya
maidashi
farau-farau
.
Kasancewar
tun
kafin
Yassar
ya
iso Tambuwal
sunyi
waya
da Baba Ado
ya
gaya
masa
cewa
ya
kusa, don haka
tuni
Baba Ado
ya
tanadar
masa
abinda
yake
so
wato
ya
aika
an
sayo
masa
balangu
mai
zafi
na
babbar
tukuba
na
naman
rago
, da
sabuwar
damammiyar
fura
da
taji
sabon
nono
kindirmo
da
zuma
.
Dattijon
ya
kamo
hannun
jikan
nasa
ya
zaunar
dashi a
gefensa
,
yana
cewa
“zo
zauna
daga
kuturina
,
dawo
nan
zauna
daga
gefena
duk
motsin
da
nayi
in
san
kana
gefena
”.
Yassar tun
kafin
ya
zauna
ya
soma
sakin
mita
irin
ta
yaran
da
suka
san
kakanninsu
na
ji da
su
,
suna
kuma
jurema
mita
da
korafin
rigimarsu
.
Yace
“
ni
dai
gaskiya
Baban Tambuwal ka
daina
yimin
irin
wannan
kiran
na
afujajan
,
wanna
in
inada
‘bp’ ai
sai
kasa
ya
kara
hawa
, in
kayi
hakuri
ai
kasan
nida
kaina
ba
sai
ka
kirani
ba
,
idan
a
samu
faraga
zaka
ganni
ne da
kafafuna
.
Amma baka
san
irin
yawan
ayyukan
dake
gabana
ba
a Camp,
zaka
ce
lallai
lallai
in bar
komai
in
taho
a
washegari
?”
Baba Ado
cikin
lallashi
da
karya
murya
yace
“to
ni
ka
san
dalilin
da
yasa
na
kirawo
ka din? Ka
san
muhimmancinsa
? Kayi
hakuri
mana, ka
zauna
tukunna
, ka sha
furar
dana
tanadar
maka
ka
koshi
, don
na
tabbata
baka ci
abinci
ba
,
daga
sannan
sai
kaji
dadin
yimin
mita
”.
Yassar
yana
zama
Baba Ado
ya
miko
masa
karamar
kwarya
cike
da
koren
magani
,
yace
“
shanye
wannan
maza
ka
shafe
sauran
a
jikinka
da
fuskarka
ka bani
kwaryar
”.
Yassar
ya
hau
yamutsa
fuska
cikin
kyankyami
yana
fadin
“Baba …. Please….
Kayimin
rai. Ina
shanye
wannan
koren
dattin
ai
sai
buzuna
”.
“Ni
kuma
bazan
sallameka
ka
koma
Zamfara
ba
sai
ka
shanye
dattin
nawa
tas.
Tunda
kazo
kasar
nan Yassar
hankalina
bai
kwanta
ba
,
nikadai
nasan
irin
mafarke-mafarken
dana
ke
tayi
akanka
”.
Abun
ya
baiwa
Yassar
dariya
yace
“to Baba Ado
wannan
maganin
ne
zai
hanaka
yin
mafarki
na
? Ai don ka
sakani
da
yawa
a
ranka
ne
shiyasa
kake
yin
mafarkina
. Amma Baba Ado
ya
dage
sai
ya
sha
maganinnan
zai
kyaleshi
ya
koma
Zamfara.
Yassar
sai
faman
cakuda
fuska
da
cije
baki
yake
yin da
kyama
sosai
yake
kallon
koren
ruwan
maganin
fatau
da Baba Ado
ke
ikirarin
sai
ya
sha,
yana
kissima
irin
rudewar
da
cikinsa
zai
yi
da
zarar
yayi
kurba
daya
bama
shanyewa
ba
.
Baba Ado
ganin
tashin
hakalin
da
jikan
nasa
ya
shiga
akan
shan
ruwan
maganin
da
ya
bashi
sai
ya
koma
lallashi
ta
hanyar
bubbuga
kafadunsa
. Ya
karkatar
da kai
yana
mai
nuna
damuwarsa
sosai
da son Yassar
ya
sha
maganin
.
Yace
“
sunansa
“
ganyen
magarya
”,
hakukuwan
asali
ne da
Annabi
SAW
yayi
mana
nuni
da
amfanin
ganyayyakinsu
,
wajen
tsarin
jiki
da
neman
waraka
daga
kowacce
cuta
,
kariya
daga
sharrin
mutum
ko
aljan
da
kuma
sihiri
.
Ka sha ka
shafe
jikinka
kaji
Muhammadu Yassar,
hankalina
yaki
kwanciya
da
yawan
mafarkan
dana
ke
tayi
a
kanka
. Kasan
dai
bazan
baka
abinda
zai
cuceka
ba
.
Wannan
maganar
ta
karshe
da Baba Ado
yayi
ne
tasa
Yassar
jin
wani
iri
a
ransa
,
kuma
a take
ya
karbi
kokon
ya
kafa
kai
ya
rufe
ido
,
sannan
yayi
bisimillah
ya
shanye
tas.
Baba Ado
cikin
jin
dadi
yace
,
“
to
ko kai fa? Zaka
ce
na
gaya
maka
ko
bana
raye
.
Na baka
maganin
tsari
.
Wanda
ba
dai
mutum
ba
ko
aljan
su
yi
rinjaye
akanka
sai
ikon Allah;
Buwaya
gagara
misali
”.
Daga nan
suka
cigaba
da
hirar
su
irin
wadda
suka
saba
amma
koda
wasa
Yassar bai
gayawa
Baba Ado
irin
maganganun
da Yaya Babba
yayi
akansa
ba
.
Sai dare
sosai
ya
shiga
Gusau,
gajiyar
tuki
da
sanyin
damuna
kuma
suka
taru
masa
suka
murkushe
shi
a
kan
gadon
hotel,
sallah
kawai
ya
iya
yi
ta
maghriba
da
isha
da
shafa’i
da
wutrin
da
suka
riskeshi
akan
hanya
,
sai
yabi
lafiyar
gado
ya
dukunkune
kansa
yanata
rawar
dari
.
Zazzafan
zazzabi
yazo
yace
salamu
alaykum ga Mr. Yassar,
ya
kan
dade
bai
yi
ko
ciwon
kai
ba
, amma
idan
ya
fara
ciwo
baya sha ta
dadi
,
yau
da stress
ya
zo
ya
rafkeshi
gabadaya
ko
wayoyinsa
bai
iya
ya
kashesu
ba
, a haka
ya
kwana
cikin
lallausar
bargonsa
,
cikin
azabar
zazzabi
da
mas
sas
ara
yana
ta
rawar
dari
.
A
rayuwar
Yassar bai
taba
sha’awar
yayi
aure
ba
sai
yau
. Ganin
ya
kasa
amfanawa
kansa
komai
daga
kwance
.
Yanada
gatansa
, amma
gashi
yau
zai
mutu
a
daki
babu
mataimaki
. Ko babu
komai
yau
da ace
yana
da
aure
matarshi
zata
miko
masa
kwayar
magani
da
gorar
ruwan
da
ya
kasa
ko
mikewa
ya
baiwa
kansa
,
gashinan
ko
motsi
ya
kasa
,
balle
ya
isa ga
inda
yake
ajiye
(first aid)
dinsa
.
Haka
ya
kwana
linkif
cikin
masassara
da
ciwon
kai,
har
garin
Allah
ya
waye
akan
kunnensa
bai
samu
runtsawa
ba
.
Sai
wajen
karfe
shida
na
safe ne Yassar
yaji
dan
karfi
ya
zo masa,
ya
lallaba
ya
shige
bathroom
yayi
alwallah
yazo
yayi
sallahr
asubahi
itama
daga
zaune
.
Sakamakon
kafafunsa
sun
kasa
daukar
tsayuwarsa
. Don haka
duk
yadda
yake
da
muhimman
ayyuka
ranar
yau
a camp, bai
iya
yabi
Femi sun
tafi
office tare
ba
a
wayewar
garin
, ta
waya
sukayi
magana
, da
kyar
yace
da Femi
yaje
kawai
yau
baya
jin
dadi
.
Femi bai
tafi
ba
sai
da
yazo
kofar
dakinsa
yana
kwankwasawa
, da
kyar
ya
mike
ya
saka
bedshoe
dinsa
ya
isa ga
kofar
ya
budewa
Femi.
Kallo
daya
Femi
yayi
masa
yace
“this is serious Boss, kana
bukatar
ganin
likita
”. Shine
ya
kira
likita
ya
zo
ya
duba
shi
,
har
abinda
yaki
jini
saida
likita
yayi
masa
watau
allura
.
Likitan
yace
stress
yake
tarawa
kansa
,
lallai
ya
huta
da
fita
kona
kwana
uku ne.
Ya
kuma
bashi
maganin
da
ya
dace
ya
bashi
. Femi
ya
taimaka
masa da
ruwa
ya
kora
magungunan
. Don haka
yau
Femi
shikadai
ya
tafi
Anka. Da
alkawarin
zai
masa
dukkan
ayyukansa
.
A
daddafe
yayi
kwana
ukunnan
a
dakinsa
bai
fita
ko reception
ba
, bai je
ko’ina
ba
bayan
barandar
shan
iska
ta
kofar
dakinsa
, bai je
wajen