Author : Sumayya Abdulkadir (Takori Kabara) Category : Romantic Hausa Novels
in
jiraka
har
kaje
ka
dawo
, ka
kawomin
komai
in
gani
yanzunnan
”.
Babu
musu
ko
jayayya
Haladu
ya
karba
, amma a
ransa
yana
ta
mamakin
Mr. Yassar,
ba
irin
zargin
da bai zo
ransa
game da
kulawar
Yassar
akan
mutanen
nan
ba
. Na
cewa
tausayi
ne? Ko
kuwa
irin
nasu
taimakon
ne (
na
taking advantage) Mr. Yassar
ke
son
yima
bakin
hauren
nan???
Amma
dai
da
mamaki
kuma
kamar
wuya
ma ace Mr. Yassar din
zai
bukaci
wani
abu
na
physical relationship
ya
hadashi
da
daya
daga
wadannan
masu
kama
da an
fizgosu
daga
bakin
Kurar,
saboda
rashin
nutsuwa
da
rashin
wanka
,
shi
da
har
wani
kyalli
na
musamman
zaka
ga
fatar
jikinsa
nayi
kamar
daka
tabashi
jini
zaiyi
tsartuwa
,
gashinan
sumul
kamar
sai
ka
wanke
hannu
kafin
ka
taba
, Yassar
shalelen
Ammih
,
kullum
kamar
an
baro
shi
daga
cikin
kwai
saboda
tsafta
da
wanka
da
suka
kama
jikinsa
, in ka
kalli
tafin
kafarsa
sai
kace
Mr. Yassar Jalloh baya taka
kasa
.
Tunanin
da Haladu keta
yi
kenan
shi
yasa
bai ji sanda
uwar
ke
yima
‘
yarta
umarni
cikin
yarensu
da
tayi
ma Mr. Yassar
godiya
ba
.
Maimakon
amsa
godiyar
,
wadda
Keltouma
keyi
masa
cikin
‘yar
siririyar
muryarta
daga
can
kasan
makoshinta
, Mr. Yassar
hararar
Keltouma
yayi
,
sannan
ya
kara kora
mata
‘warning’
dinsa
,
na
kada
ta sake
yayi
mata
gani
na
gaba
cikin
halin
kuka
da
asarar
hawaye
. A
karshe
yace
.
“Daga
yau
inaso
ki
koyi
tawakkali
. Ina so
ganin
da
zan
yi
miki
na
gaba
ya
zama
na
ganki
ne
cikin
yanayi
na
kwanciyar
hankali
, son
samu
in
ganki
da
murmushi
akan
fuskarki
”.
Keltouma
ta
sunkuyar
da kai
tace
a
ranta
“ko
yaushe
murmushinta
zai
dawo
? Ko
yaushe
zata
kara yin
wani
abu
wai
shi
murmushi
ko
dariya
a
rayuwarta
bayan babu Modibbo
mai
sakata
yinsu
? Modibbo ne
kadai
yake
sakata
murmushi
a
duniya
tana so ko bata so in
dai
yana
wuri
sai
tayi
shi
”.
Memeories
din da ta
tabbatar
zasu
cigaba
da
bijiro
mata
har
abada
,
wato
Kakanta
da
Babanta
.
Daga haka
suka
sa
kai
zasu
wuce
wajen
kwanansu
,
daidai
lokacin
da
zasu
gifta
ta
gabanshi
sai
da
Keltouma
ta dan
saci
kallonsa
ta
wutsiyar
idanuta
,
sai
taga
har
lokacin
Mr. Yassar bai bar
kallonsu
ba
,
yana
tsaye
a
wurin
da
hannunwanshi
biyu
zube
cikin
aljihun
kaftanin
makubar
shaddar
dake
jikinshi
,
yana
kallon
wucewarsu
ta
gabanshi
. Suna
iya
jin
sanda Haladu
cikin
lallashi
da
kankan
na
kai da
ladabi
wannan
karon
yake
cema
Yassar in sha Allah
zai
bi
umarninsa
,
bazai
kara harassing
dinsu
ba
balle
yayima
Ummami
rashin
kunya,
yace
zai
sayo
ma
Ummami
da ‘
yarta
komai
da
ya
dace da
amfanin
mata
kamar
yadda
yayi
masa
umarni
,
ya
kara da
cewa
“
Yallabai
,
ba
sai
ka
tsaya
a
wurin
nan ka
jirani
ba
. Zan
yi
komai
bisa
umarninka
”.
Ummami
nata
yi
masa
godiya
kamar
ta
fashe
da
kuka
don
dadi
,
Keltouma
kuwa
ko
uffan
bata kara
cewa
ba
, bayan ‘
yan
siririyar
godiyar
data
yi
masa,
yi
tayi
kamar
ma bata
fahimtar
me
suke
cewa
cikin
harshen
hausa
. Kana
neman
miskilar
yarinya
ka
samu
Keltouma
to ka
gama
nema
. Ta
dauke
hankalinta
bakidaya
daga
kansu
, ta
mayar
ga
fuskantar
kofar
shiga
sansani
.
Tausayin
matar
Yassar
yake
ji a
ransa
sosai
,
har
bai
san
yadda
zai
kwatanta
ba
, bai
kuma
san
maiyasa
Ummami
ta
shiga
ransa
ba
, ta
samu
matsugunin
Uwa a
zuciyarsa
.
Ya
samu
kansa
da
yi
mata
kallon
Uwa
agareshi
mai
Daraja, tun
daga
rana ta
farko
da
ya
fara
ganinta
,
duk
da
ba
wai
ta
haifi
kamarsa
bane a
shekarunta
.
Akwai
wani
nasibi
mai
yawa
a
tareda
matar
,
ikhlasi
da
tawadi’u
,
mai
nuna
cewa
mace
ce
mai
tsarkin
zuciya
,
wadda
yaji
‘yar ta
na
kira
da
suna
UMMAMI.
Yafi
alaqanta
dalilin
tausayin
nata da
yake
ji da
ganin
yadda
miskilar
‘
yarta
ke
wahalar
da
ita
. Amma
yanzu
data
yi
masa
cikakken
bayanin
dalilinta
na
tolerating
halin
rigimar
‘yar tata da
dalilinta
na
jurewa
rikicinta
da
miskilancinta
, shin bai isa
dalili
ba
da
shima
zai
yiwa
‘yar
Ummami
uzuri
???
Femi
yazo
ya
taddashi
a
inda
yake
tsaye
har
lokacin
, bayan
wucewarsu
Keltouma
cikin
gate
dinsu
,
bayaraben
mutum
da son
jin
tsegumi
,
duk
abinda
ake
yi
tun
tsayuwarsu
a
wurin
Femi
yana
hangosu
,
ya
tattara
hankali
wajen
nazartar
Ogan
nasa
akan
mutanennan
yanzu
,
uwar
da ‘yar
na
kulewa
cikin
dafifin
mata
‘
yan
gudun
hijira
Mr. Yassar
na
cigaba
da
tsayuwa
a
inda
suka
barshi
. Shi
kansa
bai
san
tunanin
me
yake
yi
a
wurin
ba
,
kawai
dai
Ummami
da ‘
yarta
sun
maidashi
very curious and extremely intrigued
ga son
jin
ainahin
labarinsu
,
tarihinsu
,
asalinsu
, da
dalilin
zuwansu
wajennan
wanda
ko
kadan
bai dace da
dasu
ba
, to amma shin
ina
ruwan
kaddara
da
zaben
kalar
fata? Daga
bayansa
yaji
hannun
Femi
ya
dafa
kafadarsa
.
“Boss, yaya
dai
? You are completely lost!
Ni Femi, in aka
kyaleni
sai
in
yi
karambani
na
da
kankanbata
ince
da
alama
something is fishy here
…..
or somewhere else
…..
tsakanin
my Boss…. da
jajayen
matan
IDP Camp”.
Wani
sakaran
kallo
da Yassar
yayi
masa
ya
sashi
dariya
, Femi
na
cigaba
da
dariyarsa
ya
cigaba
da
cewa
.
“
Sabida
yadda
hira
tayi
dadi
, da
uwar
ne
koda
‘yar e
ni
ban
gane
ba
,
har
ka manta
maqasudin
me
muka
shigo
yi
Camp
yau
,
alhalin
ba
ranar
wani
aiki
bace
?”
Da
ya
duba
sai
yaga
cewa
kwarai
da
gaske
saboda
su
Ummami
yau
gabadaya
ya
manta
abinda
yazo
yi
.
Femi bai
barshi
ya
gama
dawowa
daga
wannan
tunanin
ba
ya
zarce
da
cewa
.
“Sorry Boss da
shishshigina
, da
yawan
karambanina
”.
Femi
ya
fada
cikin
neman
tuba don
kallon
da Yassar
ke
masa
yanzu
warning look ne.
Ya
san
Yassar baya
gajiya
da
hararar
wanda
ya
bashi
haushi
,
yanzunma
hararar
abokin
aikin
nasa
yake
tayi
da
fararen
idanunsa
,
ya
rasa
meyasa
Femi
ke
son
saka
mashi
ido
irin
haka, bayan
shima
bai
sakawa
kowa
ba
. Ko
matan
da
yake
dauka
daga
clubs
yana
kawowa
hotel
dinsu
kullum
ranar
Allah in
suka
koma
cikin
gari, ko
daga
ido
baya
yi
ya
kalleshi
,
balle
ya
tambayi
me
suke
zuwa
yi
masa
har
daki
.
“Once and for all Femi, mind your business! Ka
daina
shiga
sha’anina
zanfi
son haka”.
Iya
abinda
ya
iya
ce
dashi
kenan
.
Tun fil-
azal
shi
mutum
ne
mai
takaita
magana
.
Daga haka
ya
taka a
hankali
ya
bar Femi a
gurin
yana
kallonsa
yana
masa
murmushi
,
bazai
iya
kayyade
alkhairin
wannan
musulmin
gareshi
a
rayuwarsa
ba
, don haka
shima
sosai
yake
kaunar
Yassar din,
hatta
aikin
da
yake
yi
din Mr. Yassar ne
ya
samo
masa
shi
tun
haduwarsu
a
Jami’ar
Texas Yassar Jalloh
yake
kyautata
masa.
Yassar
ya
dan
sassauta
daga
zazzafan
kallon
da
yake
masa
yace
dashi “
idan
ka
gama
tsegumin
,
sai
ka
taddani
a
mota
mu
zaga
masu
ginin
,
sannan
mu
wuce
cikin
gari
muyi
lunch
kuma
ko?”.
Da
sassarfa
Femi
ya
biyo
bayansa
har
ya
taddashi
,
suka
hada
kafada
suka
jera
..
Suna
tafiya
a tare, Femi
na
cewa
“to be honest,
ba
tsegumi
bane
mamaki
nake
tayi
akanka
Boss, ko
zan
iya
sanin
me ye
dalilin
da
yasa
kake
kula
sha’anin
matar
nan,
domin
a
iyaka
sanina
da kai, a
dukkan
shekarun
da
nayi
tareda
kai, ban
taba
ganin
ka
tsaya
da
wata
mace kuna
hira
ba
,
hana
rantsuwa
ince
banda
Mamanka
”.
“Duk
inda
mace take
uwar
kowa
ce
Femi,
uwar
al’umma
ce
data
cancanci
girmamawa
daga
kowa
”.
Daidai
lokacin
da
suka
kawo
bakin
motarsu
.
Yassar
ya
bude
motar
a
hankali
ya
shiga
ya
zauna
sannan
ya
kunna
, Femi ma
ya
zagaya
ya
fada
gaban
motar
,
har
Yassar
yayi
reverse Femi
baiyi
shiru
ba
da
zancen
su
Ummami
,
cewa
yake
,
“
wato
Boss,
inka
san
wani
abu
wai
shi
“real definition of beauty in dirt” (
kyau
a
cikin
datti
) to
wadannan
mutanen
naka
ne,
na
tabbata
rashin
wanka
,
rashin
abinci
, da
rashin
isashshen
barci
duk
su
suka
taru
suka
maida
su
hakan
,