KELTOUMAH BOOK COMPELET BY TAKORI

Author :  Sumayya Abdulkadir (Takori Kabara) Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   17 / 31

48K to 51K   out of 92.7K words

in

jiraka



har



kaje

ka

dawo

, ka

kawomin



komai

in

gani



yanzunnan

”.

Babu

musu

ko

jayayya

Haladu

ya



karba

, amma a

ransa



yana

ta

mamakin

Mr. Yassar,

ba



irin



zargin

da bai zo

ransa

game da

kulawar

Yassar

akan



mutanen

nan

ba

. Na

cewa



tausayi

ne? Ko

kuwa



irin



nasu



taimakon

ne (

na

taking advantage) Mr. Yassar

ke

son

yima



bakin



hauren

nan???

Amma

dai

da

mamaki



kuma



kamar



wuya

ma ace Mr. Yassar din

zai



bukaci



wani



abu



na

physical relationship

ya



hadashi

da

daya



daga



wadannan



masu



kama

da an

fizgosu



daga



bakin

Kurar,

saboda



rashin



nutsuwa

da

rashin



wanka

,

shi

da

har



wani



kyalli



na



musamman



zaka

ga

fatar



jikinsa



nayi



kamar



daka



tabashi



jini



zaiyi



tsartuwa

,

gashinan



sumul



kamar



sai

ka

wanke



hannu



kafin

ka

taba

, Yassar

shalelen



Ammih

,

kullum



kamar

an

baro



shi



daga



cikin

kwai

saboda



tsafta

da

wanka

da

suka



kama



jikinsa

, in ka

kalli



tafin



kafarsa



sai



kace

Mr. Yassar Jalloh baya taka

kasa

.



Tunanin

da Haladu keta

yi



kenan



shi



yasa

bai ji sanda

uwar



ke



yima



yarta



umarni



cikin



yarensu

da

tayi

ma Mr. Yassar

godiya



ba

.

Maimakon



amsa



godiyar

,

wadda



Keltouma



keyi

masa

cikin

‘yar

siririyar



muryarta



daga

can

kasan



makoshinta

, Mr. Yassar

hararar



Keltouma



yayi

,

sannan



ya

kara kora

mata

‘warning’

dinsa

,

na



kada

ta sake

yayi



mata



gani



na



gaba



cikin



halin



kuka

da

asarar



hawaye

. A

karshe



yace

.

“Daga

yau



inaso

ki

koyi



tawakkali

. Ina so

ganin

da

zan



yi



miki



na



gaba



ya



zama



na



ganki

ne

cikin



yanayi



na



kwanciyar



hankali

, son

samu

in

ganki

da

murmushi



akan



fuskarki

”.

Keltouma

ta

sunkuyar

da kai

tace

a

ranta

“ko

yaushe



murmushinta



zai



dawo

? Ko

yaushe



zata

kara yin

wani



abu



wai



shi



murmushi

ko

dariya

a

rayuwarta

bayan babu Modibbo

mai



sakata



yinsu

? Modibbo ne

kadai



yake



sakata



murmushi

a

duniya

tana so ko bata so in

dai



yana



wuri



sai



tayi



shi

”.

Memeories

din da ta

tabbatar



zasu



cigaba

da

bijiro



mata



har



abada

,

wato



Kakanta

da

Babanta

.

Daga haka

suka



sa

kai

zasu



wuce



wajen



kwanansu

,

daidai



lokacin

da

zasu



gifta

ta

gabanshi



sai

da

Keltouma

ta dan

saci



kallonsa

ta

wutsiyar



idanuta

,

sai



taga



har



lokacin

Mr. Yassar bai bar

kallonsu



ba

,

yana



tsaye

a

wurin

da

hannunwanshi



biyu



zube



cikin



aljihun



kaftanin



makubar



shaddar



dake



jikinshi

,

yana



kallon



wucewarsu

ta

gabanshi

. Suna

iya



jin

sanda Haladu

cikin



lallashi

da

kankan



na

kai da

ladabi



wannan



karon



yake



cema

Yassar in sha Allah

zai

bi

umarninsa

,

bazai

kara harassing

dinsu



ba



balle



yayima



Ummami



rashin

kunya,

yace



zai



sayo

ma

Ummami

da ‘

yarta



komai

da

ya

dace da

amfanin



mata



kamar

yadda

yayi

masa

umarni

,

ya

kara da

cewa



Yallabai

,

ba



sai

ka

tsaya

a

wurin

nan ka

jirani



ba

. Zan

yi



komai



bisa



umarninka

”.



Ummami

nata

yi

masa

godiya



kamar

ta

fashe

da

kuka

don

dadi

,

Keltouma



kuwa

ko

uffan

bata kara

cewa



ba

, bayan ‘

yan



siririyar



godiyar

data

yi

masa,

yi



tayi



kamar

ma bata

fahimtar

me

suke



cewa



cikin

harshen

hausa

. Kana

neman



miskilar



yarinya

ka

samu



Keltouma

to ka

gama



nema

. Ta

dauke



hankalinta



bakidaya



daga



kansu

, ta

mayar

ga

fuskantar



kofar



shiga



sansani

.

Tausayin



matar

Yassar

yake

ji a

ransa



sosai

,

har

bai

san

yadda

zai



kwatanta



ba

, bai

kuma



san



maiyasa



Ummami

ta

shiga



ransa



ba

, ta

samu



matsugunin

Uwa a

zuciyarsa

.

Ya

samu



kansa

da

yi



mata



kallon

Uwa

agareshi



mai

Daraja, tun

daga

rana ta

farko

da

ya



fara



ganinta

,

duk

da

ba



wai

ta

haifi



kamarsa

bane a

shekarunta

.

Akwai



wani



nasibi



mai



yawa

a

tareda



matar

,

ikhlasi

da

tawadi’u

,

mai



nuna



cewa

mace

ce



mai



tsarkin



zuciya

,

wadda



yaji

‘yar ta

na



kira

da

suna

UMMAMI.

Yafi

alaqanta



dalilin



tausayin

nata da

yake

ji da

ganin

yadda

miskilar



yarta



ke



wahalar

da

ita

. Amma

yanzu

data

yi

masa

cikakken



bayanin



dalilinta



na

tolerating

halin



rigimar

‘yar tata da

dalilinta



na



jurewa



rikicinta

da

miskilancinta

, shin bai isa

dalili



ba

da

shima



zai



yiwa

‘yar

Ummami



uzuri

???

Femi

yazo



ya



taddashi



a



inda



yake



tsaye



har



lokacin

, bayan

wucewarsu



Keltouma



cikin

gate

dinsu

,

bayaraben



mutum

da son

jin



tsegumi

,

duk



abinda



ake



yi

tun

tsayuwarsu

a

wurin

Femi

yana



hangosu

,

ya



tattara



hankali



wajen



nazartar

Ogan

nasa



akan



mutanennan



yanzu

,

uwar

da ‘yar

na



kulewa



cikin



dafifin



mata



yan



gudun



hijira

Mr. Yassar

na



cigaba

da

tsayuwa



a



inda



suka



barshi

. Shi

kansa

bai

san



tunanin

me

yake



yi

a

wurin



ba

,

kawai



dai



Ummami

da ‘

yarta

sun

maidashi



very curious and extremely intrigued

ga son

jin



ainahin



labarinsu

,

tarihinsu

,

asalinsu

, da

dalilin



zuwansu



wajennan



wanda

ko

kadan

bai dace da

dasu



ba

, to amma shin

ina



ruwan



kaddara

da

zaben



kalar

fata? Daga

bayansa



yaji



hannun

Femi

ya



dafa



kafadarsa

.

“Boss, yaya

dai

? You are completely lost!

Ni Femi, in aka

kyaleni



sai

in

yi



karambani



na

da

kankanbata



ince

da

alama

something is fishy here

…..

or somewhere else

…..



tsakanin

my Boss…. da

jajayen



matan

IDP Camp”.

Wani

sakaran



kallo

da Yassar

yayi

masa

ya



sashi



dariya

, Femi

na



cigaba

da

dariyarsa



ya



cigaba

da

cewa

.



Sabida

yadda

hira



tayi



dadi

, da

uwar

ne

koda

‘yar e

ni

ban

gane



ba

,

har

ka manta

maqasudin

me

muka



shigo



yi

Camp

yau

,

alhalin



ba



ranar



wani



aiki



bace

?”

Da

ya



duba



sai



yaga



cewa



kwarai

da

gaske



saboda



su



Ummami



yau



gabadaya



ya

manta

abinda



yazo



yi

.

Femi bai

barshi



ya



gama



dawowa



daga



wannan



tunanin



ba



ya



zarce

da

cewa

.

“Sorry Boss da

shishshigina

, da

yawan



karambanina

”.

Femi

ya

fada

cikin



neman

tuba don

kallon

da Yassar

ke

masa

yanzu

warning look ne.

Ya

san

Yassar baya

gajiya

da

hararar



wanda



ya



bashi



haushi

,

yanzunma



hararar



abokin



aikin



nasa



yake



tayi

da

fararen



idanunsa

,

ya

rasa

meyasa

Femi

ke

son

saka



mashi



ido



irin

haka, bayan

shima

bai

sakawa



kowa



ba

. Ko

matan

da

yake



dauka



daga

clubs

yana



kawowa

hotel

dinsu



kullum



ranar

Allah in

suka



koma



cikin

gari, ko

daga



ido

baya

yi



ya



kalleshi

,

balle



ya



tambayi

me

suke



zuwa



yi

masa

har



daki

.

“Once and for all Femi, mind your business! Ka

daina



shiga



sha’anina



zanfi

son haka”.

Iya

abinda



ya



iya



ce

dashi

kenan

.

Tun fil-

azal



shi



mutum

ne

mai



takaita



magana

.

Daga haka

ya

taka a

hankali



ya

bar Femi a

gurin



yana



kallonsa



yana

masa

murmushi

,

bazai



iya



kayyade



alkhairin



wannan



musulmin



gareshi

a

rayuwarsa



ba

, don haka

shima



sosai



yake



kaunar

Yassar din,

hatta



aikin

da

yake



yi

din Mr. Yassar ne

ya



samo

masa

shi

tun

haduwarsu

a

Jami’ar

Texas Yassar Jalloh

yake



kyautata

masa.

Yassar

ya

dan

sassauta



daga



zazzafan



kallon

da

yake



masa

yace

dashi “

idan

ka

gama



tsegumin

,

sai

ka

taddani

a

mota

mu

zaga



masu



ginin

,

sannan

mu

wuce



cikin

gari

muyi

lunch

kuma

ko?”.

Da

sassarfa

Femi

ya



biyo



bayansa



har



ya



taddashi

,

suka



hada



kafada



suka



jera

..

Suna

tafiya

a tare, Femi

na



cewa

“to be honest,

ba



tsegumi

bane

mamaki



nake



tayi



akanka

Boss, ko

zan



iya



sanin

me ye

dalilin

da

yasa



kake

kula

sha’anin



matar

nan,

domin



a



iyaka



sanina

da kai, a

dukkan



shekarun

da

nayi



tareda

kai, ban

taba



ganin

ka

tsaya

da

wata

mace kuna

hira



ba

,

hana



rantsuwa



ince



banda



Mamanka

”.

“Duk

inda

mace take

uwar



kowa



ce

Femi,

uwar



al’umma



ce

data

cancanci



girmamawa



daga



kowa

”.

Daidai

lokacin

da

suka



kawo



bakin



motarsu

.

Yassar

ya



bude



motar

a

hankali



ya



shiga



ya



zauna



sannan



ya



kunna

, Femi ma

ya



zagaya



ya

fada

gaban



motar

,

har

Yassar

yayi

reverse Femi

baiyi



shiru



ba

da

zancen



su



Ummami

,

cewa



yake

,



wato

Boss,

inka



san



wani



abu



wai



shi

“real definition of beauty in dirt” (

kyau

a

cikin



datti

) to

wadannan



mutanen



naka

ne,

na



tabbata



rashin



wanka

,

rashin



abinci

, da

rashin



isashshen



barci



duk



su



suka



taru



suka



maida



su



hakan

,

17 / 31