KELTOUMAH BOOK COMPELET BY TAKORI

Author :  Sumayya Abdulkadir (Takori Kabara) Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   12 / 31

33K to 36K   out of 92.7K words



kukanta



kamar



farkon



zuwansu

nan da

zaka

ga in ta

fara



itama



uwar



sai

ta

dinga



tayata



suyi

ta

yi

”.

Femi

dake



gefe



yana



aikinsa



cikin



wasu

files, amma

kunnensa



na

tare

dasu

, nan

ya



sako



musu



baki

da

cewa

.

“Kun

san

me? Ni

kuma



burgeni



sukayi

,

na



yaba



kwarai

da

nutsuwar



uwar

,

kalleta

a

nitsenta



tsaf

,

kamar



ba



wadda



ke



cikin



walagigin



rayuwa



ba

.

Kalli yadda ta

nutsu

tana

baiwa



rigimammiyar



yarta



baki



cikin



lalama

,

kulawa

,

tausasawa

da

juriyar



uwa



akan



rigimar

dan ta.

Duk da ban

jin



yaren

da

takeyi

, amma

na



karanceta



akwai



nutsuwa

da

addini



kwarai

,

sannan

da

tawakkalin

zaman

wajennan



tattare

da

ita

.

Sannan

kaga

bata je tana

kokawa

da

maza

don

amsar



tallafi



ba

(yadda

matan



wurinnan



keyi

),

duk

da ‘I am quite sure’

su



basu



samu



komai



ba

,

ba



kuma



zasu



samu

din

ba

”.

Gabadaya



surutansu



daga

Femi din

har

Haladu

ya



fara



hawa

masa kai, bai

cika

son

ayi

ta

maganar



mutum

a bayan

idonsa



yana



zaune



yana

ji

ba

.

Sai

kawai



ya



rufe

system din

gabansa

ji

kake



bam!,



ba



kuma



tareda



ya



tsaya



kasheta



ba

,

sannan



ya

mike

cikin



nutsuwa



ya



saka



takalmansa



ya

bar

musu



wajen

,

uffan

bai

ce



ba

.

**** **** ****

Koda

ya



koma

hotel

dinsu



yau

,

sai

da

yayi



waya

da

Ammih



yaji



lafiyarta

,

ya



tambayi



Abbih



tace



yana

office bai

dawo



ba



tukunna

, ta

tambayeshi



komai



lafiya



ince

ko?

sabida

a

cewarta



taji



muryarsa



wani



iri



kamar



yana



cikin



damuwa

. “I hope ka ci

abincin



rana

dana dare Ibny?”

Murmushi

Yassar

yayi

,

cike

da

kaunar



mahaifiyarsa

,

yace



komai



lafiya



Ammih



sai



kewarki

,

bana



cin



abinci

da rana,

saboda

a

lokacin



ina



aiki



acan

Anka,

sai



na



dawo

hotel

nake



saka

order a

kawomin

dan ‘light dinner’.

Amma

kwarai



kullum

da safe

ina

yin

kyakkyawan

breakfast

mai



nauyi



kafin



na



fita

.

Litinin

,

Alhamis

da Jumaah

kuma



kinsan



azumi



nake

”.

Yassar

ya

dan

nisa

,

cikin



nauyin



baki

dana

zuciya

,

shi



ya



san

baya

iya



boyewa



Ammih



komai



nasa

, ko

abinda



ke



damunsa



komai



kankantarsa

, amma

yau



ya



kasa



gaya



mata



abinda



ya



gani



ya



dameshi

,

ya



wuni



surr

! Yana

tunawa

,

suna



raunana



ilahirin



kuzarin



jikinsa

. Wadannan

idanun



wadannan



jajayen



jikakkun



idanun



masu



kama

da

shatin



kwan



zabo



wadannan



idanun

sun

kassara



shi

. Da

Ammih

ta

matsa

da son

jin



dalilin



sauyawar



muryarsa



sai



yace

.



Ammih



yau

din

kawai

ji

nake



jikina

da

zuciyata



suna



wani



irin



sauyawa

.

Tamkar



wanda

measles

ke



shigarsa

. Ji

na



nake



kamar



ba



ni



ba

,

kamar



sabon



ni

(new me),

wato



kamar

an sake

haifoni



duniya

.

Ammih



yau



gabadaya



na

manta

duk



wani

tension

dina

”.

Ammih



tace



toh

fa! Idan

kaji



irin

haka

toh



sauyin



alkhairi

ne

ke



tunkaroka

.

Yawaita



karanta



hasbunallahu



waniimal

wakeel”.

Yassar

yace



toh



Ammih

. Bari in

yi



waya

a

kawomin



abincin



kafin



nayi



wanka

,

dawowata

hotel

kenan



daga

can Anka”.

Sannan ne

sukayi



sallama



ya



shiga



wankan

da tun

dazu



yake

son

shiga



sakamakon



zafin

Zamfara

dake



uzzura

masa.

Yassar

na



cikin



wanka

a

tsakiyar

shower,

yayinda



ruwa



mai



dumi



ke

bi ta saman

sumar



kansa

,

jajayen



matan

, (ta

bakin

Haladu)

suka

sake fado masa a rai.

Yana

wanka



yana



tunanin



fuskokin

Uwa da ‘yar.

Gasunan



kamar

an

tsaga

kara,

saboda



tsabar



kamanninsu

da

juna

.

Surar

yarinyar

da

mahaifiyarta

ta

kira

da

suna

KELTOUMA

ke

sake

gilma

masa,

kamar

yadda

ruwan



ke

bi

yana



wanke



sumar



kansa

haka

yake



jin



yana



wanke

masa

kwakwalwa



yana



zuba

masa

sabon



vibe



na



rayuwa



wanda

a baya bai

taba

experiencing

ba

,

Keltouma

ga

haiba

ga

kyau



kamar



balarabiyar

Hijaz,

sannan

ga kamala a

kan



fukokinsu



duka

,

mai



nuni

da

cewa



su

din

ba



mutanen



banza

bane

ba



kuma



wulakantattu



ba

,

kaddarar



rayuwa



ce

ta

tafi



karfinsu

ta

yi



sanadin



shigo



dasu

IDP Camp.

At the same time

yana

tuna

annakiyar



dattinsu

(

dauda

) data

samu



muhallin



zama

a

farar



fatar



jikinsu

da

atamfar



jikinsu

, da

kwantacciyar



damuwa

mara

misaltuwa



dake



kwance

a saman

kyawawan



fuskokinsu

.

Sunan da bai

taba



jin



mai



irinsa



ba

,

ya

sake

yi

masa

dirar



mikiya



hadi

da

amsa-kuwwa



cikin



kunnuwansa

; “KELTOUMAH!

**** **** *****

Daidai

lokacin

da

ya



fito



wankan

,

hatta



jijiyoyin



jikinsa



jinsu



yake



ba’a

yadda

ya



saba



jinsu



ba

, sun

yi

relaxing

sosai

.

Fatarsa



tayi



sumul

da

wankin

data sha,

jikinsa



yayi



tas

,

ya

kara yin fresh,

sai



sheki



fatarsa



keyi



kamar



koyaushe



ya



fito



wanka

, a

hannunsa



karamin



farin



tawul

ne,

yayinda



yake



daure

da

faffadan

a

kugunsa

,

yana



tsane



kansa

da

tawul

din

yana



kallon

agogo

duka

a

lokaci



guda

. Sai ga

kiran



Abbih

ma

ya



shigo

masa.

Daidai da

zuwan



mai



kawo

masa

abinci

a

bakin



kofa

,

shi



kuma



yana



kwankwasawa

.

Yassar

ya



fara

da

amsa



kiran



wayar



mahaifinsa



tukunna

, da

matukar



ladabi



irin



nasa

ga

Abbih



kamar



yana



gabansa

,

sannan



ya



nufi



kofar



ya



bude

aka

shigo

masa da

abincin

,

kamar

yadda

ya



saba



gaida



Abbih



yau

ma

saida



ya



rankwafa



kamar



Abbih



na



wurin

,

yace



cikin



damuwa

,



Abbih



save this date for me

kaima

a DIARY

dinka

…. 1/09”.

Abbih



yace

“me

ya



faru

a

yau

1/09?”

Nan

yake



labartawa



Abbih

, “

jikina

ne

yake

ta

karbar



wani



sabon



sauyi

,

yana



kaiwa



zuciyata



ita



kuma

tana

karba

,

wanda



yake

bani

tabbacin



rayuwata



zata



canza



salo

da

taku



daga



yau

”.

Abbih



yayi



murmushi



kafin



yace



ina



yiwa



rayuwar

nan ta

tilon

Da

na

Muhammad Yassar

fatan



nasara

, da

cikar



kamalarsa



cikin

dan

lokaci

,

addu’ata

shine

yayi

AURE

kafin



zagayowar



ranar

1/09”.

Yassar

yayi

‘yar

dariyar



maganar



Abbih



yace

.



Abbih

nah

kenan

!”.

Nan

ya



shiga



labartawa



Abbih

yadda

ya



samu



dangi

a

zuwansa

Sokoto da

wajen

Baba Ado a Tambuwal.

Sai

Abbih



yace



ina



fatan



kaga



yan



uwanka



mata



na



wajen

Yaya

babba

?” Yassar

yace

“eh

na



gansu



Abbih

” “

sai



Abbih



yace



duk

sun

girma

ko?” (‘

Ya’yan

Alhaji Abdulqadir Abbih

ke



nufi

). Yassar

abun



ya



bashi



dariya



yace



su



wa



kenan



Abbih

?”

Abbih



yace

“Sahlah da

Shafa’atu

mana?” Yassar

yace

“Toh

Abbih



ni



ina



idona



ya

kai

kan



girmansu

, sun

dai



gaisheni



na



amsa

,

na



basu



tsarabarsu

”.

Abbih



yace



dadina

da kai

rashin



iya



mu’amalla

da

kanne

, ai

wato



girman



yaran

nan

harda



na

ban

tsoro

,

kamar



masu



cin



dusar



kajin

Agric”.

(Girman

jikin

Yaya Babba

duk



ya’yansa



suke



debowa

,

sai

ka

gansu



kamar

sun fi

shekarunsu



mazansu

da

matansu

).

Yassar

cikin



subutar



baki



yace



musamman



wannan



Sahlar

”.

Sai

Abbih



ya



samu



gangara

,

ya



kada

kai

ya

hau

cewa

.

“Awo

wollah

. Kaga da kai

wani

dan

kirki

ne da

zan



iya



ciwa



alwashi

bai

sakani



kaffara



ba

, ai da a

cikinsu



zaka



zabo

mana

daya

,

ayi

‘yar

gida



kowa



ya



huta

,

Tuwo



na



maina

,

dakan



daka

shikar

daka



tankaden



bakin



gado

,

duk

mu

huta

da

tuzurancinka

”.

Zancen



zucin



Abbih



ya



fito



fili



ba



tareda



ya



sani



ba

. Sai ji

yayi

Yassar

yana



dariya



wadda

bata ko kai ga

shiga



cikin



cikinsa



ba

.

Yace

.



Abbih

! Sau

nawa



zan



gaya



maka



banida



ra’ayin



auren



zumunci

? Ka manta da

wannan



tunanin

, please

Abbih

nah.

Ni

dukkansu



kannena



nake



ganinsu

,

wadannan



yaran



masu



rawar



kan



tsiya



Abbih



masu



kama

da

kajin



gidan



gona



ina



zan



kaisu



ribda-ribda



dasu

haka?

Sannan

kaga



raini



zai



gitta



tsakanina



dasu

,

raini



irinna



yammatan

family ga

yayyensu



maza

,

wanda



ke



zuwa



sanadin



auren



zumunci

.

Saboda



duk



girman

nan da

suke

bani

zubewa



kasa



zaiyi



warwas



Abbih

.

Muddin



suka

ji

irin



maganar

nan da

kake



yi



akaina



dasu

. Please

Abbih

! Idan

kanada



wannan



burinma



ina



rokonka

ka

cireshi

a

12 / 31