SAFIYYA BOOK COMPLETE MAMAN MAMA.txt

Author :  Maman Mama Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   109 / 113

324K to 327K   out of 336.6K words

gaya
min in juya in koma dakina in rufe kofa,
Amma ban biye mata ba sai na je na
zauna a gefen sa kafafuwa na a kasa ina
kalion sa. Na fahimci ba bacci yake yi ba,
idon sa biyu, amma bai bude idon ba ya
cigaba da kwanciya a haka.

Na saka hannu na na dama a hankali na
shafa sumar kansa ina jin laushin ta a
hannu na idanuna akan fuskarsa, fuskarsa
doguwa ce amma ba sosai ba, tana da
dan fadi kadan, wanda ya kara mata cika
da kwarjini. Na jawo hannun da ga cikin
gashin kan zuwa sajen da ya zagaye ya
kuma kawata fuskar, a hankali ya bude
idanunsa ya sauke su a kaina. Muka
cigaba da kallon juna through the dim
light of the coloured bedside lamp. Na
matso da fuskata dai dai ta sa sannan na
lumshe ido na na dora lips dina akan nasa
a hankali kamar mai tsoron ta ba wuta.

it started lightly kamar an kunna ashana,
and then grow like a wildfire da ta fara cin
bodies din mu baki daya. Hannu daya ya
saka ya daga ni ya hawo dani kan gadon
sosai sannan ya juye ya mayar da ni zuwa
¡kasan sa. Sanda na kara sanin inda nake a
lokacin na fahimci na rasa kayan jikina.
lokacin da ya raba jikin sa da nawa na
some seconds, da ya dawo sai na fahimci
ya rasa shima nasa kayan. A lokacin ne
kuma fear din ta dawo, the memory of
that night, the pain, the fear, the….... Na
fara ture shi cikin kuka. "No. ..... Stop.....
Dan Allah....... Please........." Gabakidaya
jiki na karkarwa yake yi.

Farko kamar bai ji me nake cewa na, daga
baya kuma sai ya sake ni sannan ya
kwanta a gurin yayi shiru yayin da ni kuma
na ja jikina zuwa karshen gado na takure
ina karkarwa tare da sheshshekar kuka.
Mun dan jima a haka sai ya mike zaune
sannan ya fara kokarin tashi. Sai dai
yanayin sa ya taba zuciya ta sosai,
fuskarsa ta nuna zuciyar sa tana cikin
damuwa and that was something da tawa
zuciyar ba zata iya dauka ba.

Na saka hannun dama na na riko na
hagunsa, ya juyo muka hada do through
the dim light, a take aka samu magana
aka kuma samu fahimtar juna a tsakanin
zuciyoyin mu. Ya sarkafe yan yatsunsa
cikin nawa, na kuwa rike su kam kam
trying to draw strength from him. A
hankali ya juyo ya dawo position din sa,
still idanuwan mu a cikin na juna, ya kama
¡hannuna na hagu a cikin na daman sa yayi
kasa dasu a tare zuwa ga abinda nake
tsoron, na kankame jiki na tare da rintse
idona a lokacin da naji yana karanto
addu'ar saduwa da iyali.

I waited feverishly for the pain. It came,
but just a little. But then something came
too. Something that took us away from
this world and into another. A world that
we never knew existed before. Duniyar da
mu biyu ne kadai a cikin ta, mu biyu, jiki
biyu, ruhi biyu, zuciya biyu but all merged
together as one.

Maman Maama✍🏻[07/01, 10:48 pm] +234 906 816 1960: ❤️‍🩹Safiyya❤️‍🩹


Episode Seventy : One Family

A cikin kai na naji karar alarm dina na
sallar asuba, na dan bide idona cikin
nauyin bacci tare da jawo wayar na saka
alarm din a snooze, sai kuma kwakwalwa
ta ta tuna min cewa wannan shine second
snooze da na saka wa alarm din dan haka
na tabbatar daga ni har Muhammad muna
gab da makara sallar asuba. Daga nesa
ina jin ana ta kiraye kirayen sallah.

Na danyi murmushi ina jin saukar
numfashin Muhammad a bayan wuyana,
hannayen sa a zagaye a cikina, kafafuwan
sa a sarkafe da nawa. Na lumshe ido na
bude ina kokarin rage nauyin baccin da
yake ido na tun kafin ya ci karfina. Idan
ban da kiran Allah na san babu abinda zai
tashe ni daga wanna kwanciyar. Sam
daren jiya Muhammad bai bar idona ya
rintsa ba, kamar yadda bai bar jikina ya
huta ba. Sai da ya karar da dukkan karfin
da yake jikina sannan ya rabu da ni to
have just few hours of sleep. Shima kuma
gashi nan ai zai makara masallaci.

Na mika hannu na kuna bedside lamp
din da take bangare na. Na yi juyi ina jin
yadda jikina gabakidaya yake amsawa,
musamman kafafuwana da nake jin su
kamar ba nawa ba. Na sauke nauyayyun
idanuna akan fuskar Muhammad da yake
bacci, ya dan motsa yana kokarin sake
jawo ni jikinsa. Na shafa fuskar sa, a
hankali nace "assalatu khairun minal
bacci" ya dan motsa idon sa kadan, na
shafa kunnen sa tare da jan fatar kunnen
"ka tashi fa. Ana can ana samiallahu liman
hamidan a masallaci" ya dan bude
idanunsa da suke cike da bacci yana
kallona, and then his face lit up with a
smile "hey Babe" ya fada yana kara jawo
ni jikin sa, "sallah" na fada ina yanje
fuskata tare da kare bakina da hannu na.
Ya cire hannun nawa tare da saka
fuskarsa a cikin wuyana yace "bacci"
nace "kaje kayi sallah sai kazo kayi" ya
dago kai yana min wanna kalion na sa
yace "inyi ko? Okay, bara inyi sallar you
will get your wish" na bude ido "bacci fa
nake nufi, kayi bacci nake nufi. Kai kace
bacci bai ishe ka ba" ya janye jikin sa tare
da sauka daga kan gadon ganin cewa da
gaske zai makara masallacin "kar ki
chanja magana yarinya. Zan je in dawo.
Zan zo kuma inyi din kamar yadda kika
ce".

Da sauri ya shiga toilet, bai jima sosai ba
ya fito da jallabiya, ya kunna min fitilal
dakin cikin tsokana ya juyo yayi min qwalo
ni kuma na harare shi a dai-dai lokacin da
aka fara tayar da ikama a masallacin da
yake zuwa ya juya da sauri ya fita ni kuma
ina yi masa dariya. Sai da ya fita sannan
na yaye abun rufata tare da kalion rigar
baccin Muhammad da take jiki na ina
murmushi. Na tuna jiya da daddare da ya
boye nawa a kasan gado sanda nake
kokarin zuwa toilet dan gyara jiina yace
wai shi bai gansu ba, ko a tunanin sa zan
tashi a haka in shiga toilet din ne oho?
Nayi nayi ya shiga toilet ya dauko min ko
da bathrobe ce amma yaki, a karshe sai
na yaye bedsheet din kan gadon na
nannadashi a jiki na na tashi yana ta min
dariya, ai kuwa ina tashi na tafi zan fadi
saboda kafafuwana da naji babu karfi ko
kadan a jikin su, sai dauka na yayi da
sunan zai taimaka min amma ashe
taimakon na mugunta ne, a karshe sai da
ya cire min bedsheet din, wankan ma
kuma bai barni nayi sa cikin salama ba sai
da ya kara min wani dalilin yin wankan.

Na mike tsaye a gaban gadon ina dan
bubbuga kafafuna a kasa ko zan samu inji
sun dawo dai dai, nayi kwafa a raina, duk
kokari na na ganin nayi wanka cikin daren
dan kar inyi da assuba amma yanzun ma
sal nayi wani, takanas yaje kitchen ya
hado min abinci cikin daren bayan munyi
wanka ya kawo min har kan gado wai dan
in dan samu karfin da nayi masa complain
ya karar min, ashe kan sa yake yi wa
tanadin karfin, dan abincin ko gama
digesting bai yi ba ya sake tara min wata
gajiyar.

Jin ana kokarin idar da sallah a masallaci
ya sa nayi saurin shiga toilet nayi wanka
sannan na goge jikina na daure gashina a
cikin karamin towel na saka riga da hijab
din da na ajiye a dakin sa domin sallah na
tayar da sallah. Ina cikin yin sallar ya
shigo, ina jin sa yana gyara gadon har na
idar sannan ya zo kashe fitila ya kuma
rufe blinds din windows sannan ya
kwanta,

Sai da nayi azkar dina na gama sannan na
cire hijab din na karasa drying gashina da
towel din sannan na tafi na kashe bedside
lamp na kwanta nima, a tunani na saboda
dadewar da yayi a kwance da kuma
baccin da na san yana ji, yayi bacci, sai
dai ina kwanciya ya jawo ni "me kika ce da
zan fita? In dawo inyi ko?" Na danyi dariya
tare da juyawa ina fuskantar sa "ka san
abinda nake nufi ai. Kawai kana son ka
juya min magana ne" ya fara kissing
wuyana "say whatever you want to say. Ni
dal abinda naji shi nake amtani da shi" na
dago kansa ina kokarin kallon fuskar sa
cikin duhun da yake dakin "hey! Are you
not tired?" Ya danyi dariya "menene tired?
lam just getting started". Na danyi
murmushi tare da kara shigewa jikinsa
kamar zan shige cikin jikin nace "ni dai
bacci zanyi, Allah kuma kar ka tashe ni
daga bacci na" ya danyi dariya tare da
gyara kwanciyar sa ya dora ni a jikinsa
yana shafa bayana ta cikin rigar jikina
yace "Okay, let sleep. Only dan kar kiji
toro ki hada kaya ki gudu",

Na danyi murmushi tare da kara narkewa
a jikin sa ina kokarin komawa bacci,
Hancina yana shakar kamshin jikinsa,
kunnuwana sun sauraren bugun zuciyar
sa, jikina yana exchanging dumi da nasa
jikin, ga hannun sa yana shafa bayana, sai
naji kamar ban taba jin comport irin
wannan ba. Bacci ya fara daukana kenan
naji muryarsa, "Hey Babe!" Cikin bacci
nace "uhmm?" yace "you know I love you,
right?" Na gyada kai na a kirjinsa nace "I
know" yace "good. And now I want to
update you on the love. Ya karu, ya kara
girman da nake jin har ban san inda zan
saka shi ba dan ya cika zuciyar
gabakidayan ta, har yabi jini ya zagaye
dukkan organs na jiki na. Yanzu ba
zuciyar kike controlling kadai ba, gabaki
daya jikin naki ne. And I also want you to
know that these days da muke tare are
the best days of my life, I will never forget
yesterday's night. I enjoyed every second
of every minute of it".

Na dan daga fuska ta nayi kissing adam's
apple dinsa "I love you too Baby. Ban san
yadda kake jin so na a zuciyar ka ba,
amma ni na san yadda nake jin naka, Na
kuma tabbatar yafi nawa girma, da ace
zan iya fito maka da shi ka gani na san kai
ma da zaka yarda da hakan. But ba zan
iya yin hakan ba, amma nayi alkawarin
cigaba da nuna maka ina son ka every
second of every minute of my life. Forever
and ever" na mayar da kaina na kwantar a
kirjinsa sannan nace a hankali ina shafa
gashin kirjinsa "and I also enjoyed the
night" ya danyi dariya tare da kara
rungume ni yana cewa "na gaya miki this
is only the beginning, enjoyment yana
gaba idan mun iya, yanzu koya mu ke yi".

Ranar sai alarm din sallar azahar ne ya
tashe mu. Da sauri yayi alwala ya fita
masallaci ni kuma na tashi na gyara dakin
sa kamar yadda nake yi kullum duk kuwa
da cewa da gaske jikina yana yi min ciwo,
sal da na tabbatar ko ina kamshi yake yi a
dakin sa sannan a koma nawa dakin na
hada ruwa mai zafi sosai a bathtub na
zuba sinadaran rage ciwon jiki da na
kamshi sannan na shiga na kwanta na
dauki waya ta nayi ta replying messages
tare da scrolling through social media, a
lokacin ne naga reply din Salima, a
Maganar ta na fahimci wanna karon ma
iyayen nasu sun boye musu abinda ya
faru, ta dai gaya min cewa Umma bata da
lafiya hawan jinin ta ya tashi tana asibiti
amma da sauki, sai kuma tace min zasu
zo ita da Salim very soon, har da cewa in
ajiye musu kazar amarci. Sai kuma na ga
message da ga Safina, bana son abinda
zai bata min rai dan haka ban ma bude ba
nayi deleting na kuma yi blocking dinta,
ina fatan wata rana abubuwa su daidaita a
tsakanin mu ko dan Mommy da twins,
amma na san ba yanzu ba. Tunanin
Mommy ya sa na kira ta a waya, na gaishe
ta sai ta ce min suna airport yanzu zasu
baro Katsina ita da Mustapha, har
Mustapha ya ce ta bani wayar, muka gaisa
ya tambaye ni ina ango na, nayi murmushi
kawai ban ce komai ba sai yace zai shigo
gobe "zan zo in ba shi amanar kanwata,
kin san na gaya miki zan fasa bakin duk
wanda ya taba min ke ko?" Nan ma
murmushi kawai nayi sannan nayi musu
fatan zuwa gida lafiya,

Da yake tub din mai keeping temperature
din ruwa ne han haka har a gama abinda
nake yi ruwan bai huce ba, sannan nayi
wanka da sabulun wanka na mai kamshi
na fito.

Riga da skirt na saka designers masu dan
banzan kyau, rigar da kyar take rufe
cibiyata da nayi motsi kuma sai ta fito.
Skirt din kuma irin yadin nan ne mai rawa
a duk sanda mutum ya motsa, na gyara
gashina na shafa masa mai nayi drying
dinsa sosai ina tunanin dole in je inyi kitso
tun kafin Muhammad ya saka gashina ya
lalace saboda yawan wankewa. Sai kuma
na dora hijab akan kayan nayi sallah,
amma da na idar sai na kasa cire hijab din
dan ina jin kunyar kayan jikina.

Kamar yadda nayi tunani a dinning na
same shi yana jira na yana waya, ina
shigowa yayi min alamar "what?" Da
hannun sa, na daga kafada nima alamar
tambaya sai ya nuna min hijab din jikina,
na tura baki kawai na jawo warmers din
Mama na fara zuba mana faten irish din
da tayi mana wanda ya sha
dagargajajjiyan naman kaza, a hankali ya
janye wayar da ga bakin sa ya kare mic
din sannan yace "ba ki da gaskiya" na
harare shi "ina da gaskiya ta, haka kawai
mutum ba zai saka hijab ba sai a ce bashi
da gaskiya?" Ya cigaba da wayarsa ni
kuma na fara hada masa tea na tura masa
gabansa na fara hada nawa. Na fahimci
da Mutida suke wayar sai naji ina
sha'awar closeness din su, sai hirar su
suke yi suna dariya, sai da ya fara saka ni
a cikin maganar sannan tace ya bani, na
karba nima na tsokane ta akan zaman
gwaurancin da take yi, tace ai yanzu ma
shiri take yi zata je gidan Mama ta sake
yin kwana biyu kafin su maman suyi
tafiya, kafin nan kuma take saka ran mijin
ta zai dawo. Sai kuma ta tambaye ni wai
menene sirrin? Wai rabon da taji yayanta
cikin wannan nishadin tun kafin waccan
rabuwar ta mu. Nace in tana son sanin
sirrin ta zo gidana zan gaya mata. Muka yi
sallama.

Na ajiye wayar ina jin idon Muhammad a
kaina. "Zaki cire ko sai nazo na cire miki?"
Na juya ido na tare da zuba syrup akan
pancakes din da Esther ta hada mana. Ya
jawo ni na fado kan cinyarsa yana kokarin
saka kansa a wuyana sai kuma hijab din
ya tare, ya daga ni ya zare hijab din, "na
biya sadaki fa, ko baki sani ba?" Nayi
sauri na koma na zauna akan cinyar sa
tare da boye jikina a jikinsa "ni ban sani
ba…….. Yaushe ka biya?" Ya dago ni daga
jikin sa na sake komawa tare da cusa kai
na a wuyansa, ya saka hannunsa yana
shafa fatar cikina yace "na gaya miki baki
da gaskiya, Ga kuma toro" na dago tare
da hararar sa "tsoron wa zanji? Ba dai kai
ba ko?" Yace "in ba tsoro ba ki tashi mana
in ga kwalliyar. Kika sani ko in bayar da
tukuici?" Na daure duk kuwa da kunyar da
nake ji din na tashi tsaye a gabansa "see?
Ya ka gani?" Ya bini da kallon appreciation
yace "kinyi kyau, Sosai. Na gani kuma na
yaba" na juya ido na "dama dan ka yaba
aka yi. Saura tukuici" na mika masa
hannu, ya kama hannun ya jawo ni dab da
shi sannan yayi kissing fatar cikina da ta
bayyana. Na danyi flinching tare da ja da
baya. Sai ya sake jawo ni na dawo kan
cinyar sa, gashina da ban daure ba ya
zubo akan fuskarsa, ya lumshe ido yana
shakar kamshin da yake fitowa daga jiki
na, ya bude idon ya bini da kallon da na
riga na san ma'anar sa, gain irin kallon
da yake yi min ya sa nace a hankali
"abinci. Na riga na zuba. Zai huce" ya
hade goshinsa da nawa, idonsa akan lips
dina yace "sai a zuba wani".

Sai wain kuwa aka zuba............

Sai da muka samu cin abincin sannan na
tambaye shi "wai abincin me muke ci ne?
Breakfast ko lunch?" Ya daga kadafa
"don't know. Don't care" sai da muka
gana ci sannan na gaya masa plan dina
"ina son zanyi girki muje da shi gidan
Abba muyi dinner a can tare da su. Maybe
in nayi haka Mama zata daina wahalar yi
nana abinci kullum" ya danyi shiru yana
tunani sai kuma yace "good idea, She will
like it. Amma zaki iya cin abinci a gaban
su?" Nace "an gaya maka kowa dan fillo
ne irin ka" yayi dariya "me and you, za'a
banbance waye dan fillo a cikin mu yau.
But let's call her mu gaya mata" ya fada
yana dauko wayar sa, ya nemo number
dinta ya miko min, ina daga kan cinyarsa
na karba naga yadda yayi saving number
din "my love" amma ban kira ba sai na
dauko wayata na saka number nayi saving
as "our love" ya danyi murmushi tare da
kissing gefen wuyana.

Nayi dialing ina lissafin yadda zanyi
introducing kaina a wajenta. Tana fara
ringing ta dauka da sallama, Muhammad
ya kara matso da kansa yana jin abinda
take cewa, na amsa sallamar sannan na
gaishe ta, ta amsa da "kun tashi lafiya
Safiyya?" Naji dadi, ta karbi number ta
kenan. Na amsa "lafiya lau. Ya Haidar?"
Ta amsa da "yana wajen aiki. How are
you? Ya bakunta?" ace "alhamdulillah"
sai kuma nayi shiru, ta danyi shiru itama
sai kuma tace min "ina fatan babu abinda
kuke bukata ko?" Nace "babu komai
Mama….... Dama…..... Dama cewa nay!"
Muhammad yace "Mama dama cewa tayi
wal yau." Na janye wayar da ga kusa
da shi tare da toshe masa baki a zare
masa ido, sai kuma na tashi daga kan
cinyarsa na matsa gefe nace "Mama
dama cewa nayi yau kar kuyi cooking
dinner. I want to cook for you. Sai inyi
anan mu taho dashi mu ci tare da ku" naji
murmushi a muryar ta "are you sure
Safiyya? Ke da kike hutawa kin sha
wahalar biki?" Na dan girgiza kai na "babu
gajiya ai Mama. Na huta sosai, I just want
to cook for you kafin ku tafi ance zakuyi
tafiya" tace "Okay. Shikenan. Lallai yau
Haidar da murna kenan. Dama yace gurin
ku zai daw idan muka tafi", Muka danyi
hirar Haidar kadan sai tace in bata
Muhammad. Na mika masa ya karba suka
dan yi magana sannan ya katse yana
kallona "da me zan taya ki aikin?" Na
girgiza kaina "na gode. Dan Allah ka tafi
daki ko hanyar kitchen bana son ka je.
Kana zuwa ba zaka barni inyi aikin ba".

Esther na kira a waya nace ta zo kitchen
muyi aiki. Muhammad kuma ya koma
sama. Tana zuwa na gaya mata abinda
zamuyi ta fara lissafi, "Zamuyi traditional
dish daya. Sai muyi Arabian daya. Sannan
English daya, Sai snacks.… And salad ....
And pepper soup" Nayi dariya "Esther
and pepper soup" tayi dariya itama.

A take muka fara plans a abinda zamuyi,
muka duba abinda bamu da shi muka yi
ordering online sannan na tafi yin sallah
na barta tana marinating nama da sauran
preparations, ban biye wa Muhammad ya
tsayar da ni ba dan haka ina idar da sallar
la'asar na koma muka fara aiki.

Babu bata lokaci muka kammala, sai da
na tabbatar komai ya zama set saura
finishing sai na bar mata na koma daki na
na shiga wanka. Cikin sauri na fito lokacin
already ana kiran sallar magrib, na shirya
cikin doguwar rigar atampa wadda akayi
wa simple yet classy dinki wanda bai
kama min jiki ba, na saka one of my
mother's pendent sannan nayi simple
kwalliya na shafa turare. Lokacin
Muhammad ya shigo yace min zai je
masallaci, idan ya dawo zai jira ni a waje,
nima sallar nayi sannan na karasa
shiryawa na yafa mayafi na na fito.
Already na tarar Esther har ta shirya
abincin a baskets ta sauka da su kasa,
mai gadi ya taya ta dauka suka zuba a
motar da Muhammad

109 / 113