SAFIYYA BOOK COMPLETE MAMAN MAMA.txt

Author :  Maman Mama Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   110 / 113

327K to 330K   out of 336.6K words

ya fito da ita sannan
muka tafi.

Ni nayi driving, Muhammad yana zaune a
gefe yana ta min labarin dramas din da
akanyi a gidan su akan wanda akafi so da
wanda ba'a so. Haidar ne wai kullum mai
complain cewa Mama bata son shi duk
kuwa da cewa shine mai sunan babanta
A hakan kuma yake yaudarar ta ya saka ta
tayi masa abu tunda idan bata yi ba zai ce
bata son sa, Wannan kuma shi yake sa
kullum suna rigima da Mufida ita kuma
saboda ita kadai ce mace kuma ita ce
karama.

Da muka je gidan shi ya taimaka min
muka fara shiga da kayan cikin gidan.
Bayan mun shiga mun shiga Muhammad
ya aiko aka shiga da sauran kayan. Babu
kowa a parlourn, a zauna sai Muhammad
yazo ya zauna kusa da ni, na dan harare
shi, "ka tashi daga nan" ya daga kafada
"saboda me?" Nace "ni dai ko ka tashi ko
kuma ni in tashi, so kake a fito a gan mu a
haka?" Yana murmushi yace "to menene?
Ba su suka daura mana auren ba?" Nace
"ni dai ka tashi" sai ya rada min a kunne
na "ki zo muje in nuna miki dakina" na
bude ido tare da girgiza kai, yace "kafin
su fito mun dawo fa.
Nuna miki kawai zan y" nace "kayi
alkawari nuna min kawai zaka yi?" Ya miko
min karamin danyatsansa "na yi alkawari"
na saka nawa a ciki muka daura sai nace
"a ina dakin yake?" Ya juya yana nuna min
bayan mu "a can.…….." Sai kuma maganar
to tsaya bai karasa ba. Na kalli inda yake
nuna min sai muka hada ido da Mama,
tana tsaye a hanyar da na bi ranar nan na
je dakin ta da kyakkyawan murmushi a
kwance akan kyakkyawar fuskarta.
idanunta a akan mu. Mufida tana tsaye a
bayanta.

Nayi sauri na zare dan yatsa na daga cikin
nasa ina rarraba ido, ya mike tsaye
sannan ya durkusa ya gaishe ta nima nayi
yadda naga yayi, sai dai shi da fulatanci
yayi ni kuma nayi da hausa, kamar hadin
baki sai ga Abba da Haidar nan sun shigo
daga waje, take Abba ya fara tsokana ta
wai mun wuce su a hanya ina ta gudu a
mota, Mama kuma ta fara kare min wai
Muhammad ne ya koya min gudu da
mota. Haidar yace "yau dai finally an
samu wadda Mama take karewa against
Hamma" na harare shi ina so inyi masa
korafin bai zo gidan mu ba tunda na tare
sai kuma na kasa cewa komai, ina jin
Muhammad yayi magana da fulatanci
yana dariya sai Mufida tace min "wallahi
gulmar ki yake yi. Wai kin gama cika baki
amma muna shigowa kinyi shiru" na dago
kai na harari Muhammad din shima amma
still ban ce komai ba. Bai rabu da ni ba ya
cigaba da tsakana ta wai kullum ina
tsokanar sa wai yana da kunyar fulani,
gashi nan yanzu nice na zama
bafulatanar tunda na kasa yin magana
ma. Na dauki waya ta na tura masa
message "zan kama ka ne, wallahi zaka
gane kuren ka".

Daga nan sai Abba ya fara tambayar sa
maganar zuwan mu Kura, Muhammad ya
gaya masa cewa next weekend yake son
muje lokacin munyi two weeks, da yaso
muje bayan daurin aure kafin biki amma
sai Daddy ya nuna yafi son sai bayan bikin
tukunna. Sai Abba yace already ya samo
contact din wani mutumin kura mai suna
Alhaji Basiru, ya kuma yi masa maganar
zuwan mu da abinda zai kawo mu, dan
haka idan munje gurin sa zamu sauka shi
zai yi guiding din mu har mu samu abinda
muke so. Ya karasa maganar da cewa
"kiyi ta addu'a kinji Safiyya? Komai ya
kusa wucewa da yardar Allah".

Na gyada kai na kawai ina jin kamar zanyi
kuka. Na san na jima ina kuka a gaban
ubangiji na ina neman mafita da kuma
sakamako na alkhairi, amma yanxu da
alkhairin ya zo sai nake jin cewa it is more
than I have ever asked for. Mama ce tace
muje mu shirya dining table ni da Mufida,
sai da muka bar gurin su Abba sannan na
fara magana ina kallon dan karamin cikin
jikin Mufida, "ki zauna tun kafin baban
baby ya zo yace na wahalar ma sa da
babyn da" na karasa ina ja mata kujera a
dining set din. Ta fara bude warmers din
da na fara ajiye wa a saman table din "wai
duk ke kika yi wannan girkin? Ke kadai?"
Nace "no. Ba ni kadai bace ba. Akwai mai
aiki na ta taimaka min sosaj" tace "still...
Kinyi kokari sosai" nace "ina son girki ne.
Bana gajiya da shi"

Muka cigaba da setting table din muna
hira, ita ta nuna min inda kowa yake zama
sannan na saka masa abinda zai bukata.
Sai dauka gama ta koma tace musu mun
gama. Suna shigowa kuma sai naji na
kuma takuwa, na zauna kawai Mufida ta
bude abincin tana tambayar kowa abinda
zai ci, Mama tayi mamaki "wai da yawa
kika yi abincin Safiyya" nace "babu yawa
sosai Mama. Kawai dai ban san wanda
zaku fi so ba shi yasa nayi varieties".
Abba tuwon da nayi na markadaddiyar
shinkafa da miyar danyar kubewa yace a
zuba masa, yana fara ci yace a dibar
masa wanda za'a dumama masa da safe
dan kar Haidar ya cinye. Naji dadin hakan
a raina, na fahimci yabawa ce. Sai kuma
na yiwa Haidar dariyar yadda yayi da
fuskarsa "wallahi idan kuka cigaba da
takura min a gidan nan in na koma gidan
Hamma ba zan dawo ba" ya fada yana
cika bakin sa da nama kaza, Mufida ta kal
lomar coconut rice ta kuma kurbi lemon
pineapple gannan tace "dama yaushe
zaka dawo? Ai da kansu zasu dawo da kai
in ka ishe su", Mama tana cin salad din da
aka zuba mata tana kallona tace "a ina
kika koyi girki Safiyya?" Na dago na kalle
ta sai tayi min murmushi, nace "ina so ne
kawai. Ina yi a gida sosai.

Kuma duk cook din da za'a kawo mana
gida na kan zauna tare da ita a kitchen in
koyi irin abubuwan da ta iya. Sannan in
munje vacations duk abubuwan da muka
ci a kasashen da muka je in naji yayi min
dadi na kan nemi recife din in ringa
gwadawa a gida" Abba ya nuna tuwon
gabansa yace "tuwon nan yayi dadi sosai.
Na menene? A ido kamar fulawa a baki
kuma kamar shinkafa" Haidar yayi gyaran
murya suka hada ido da Muhammad suka
yi dariya, na fahimci tsokanar Abba suke
yi amma ban kula su ba sai na bashi amsa
cikin ladabi "shinkafa ce Abba, markada
ta ake yi kamar za'a yi wainar shinkafa
amma sai a tafasa ruwa da mai a ciki a
ringa zuba paste din ana tukawa, Daddy
yana so sanda yana iya cin abinci" Abba
ya gyada kai "nima yayi min dadi sosai,
Miyar ma tayi dadi " na sunkuyar da kai
"na gode Abba" Mama tace "wannan
salad din fa? Ban taba cin hadin salad irin
sa ba" na danyi murmushi "Italian ne
Mama, I Italy na fara cin irinsa shine nake
mimicking, though I couldn't get all the
veggies da suke using, amma da akwai
wani na Morocco, yafi wannan daci
sosai...." Sai kuma nayi shiru ina jin a
raina kamar na saki lay ina ta surutu da
yawa, ban fiye son magana akan abinda
nake da shi ko abinda na iya ba sai in ga
kamar show up ne.

Haidar ya kalli Mufida yace "ke kuma
salad din wacce kasa kika iya?" Tace "ina
ruwan ka? Kai na wacce kasa ka iya?" Ya
matso da kujerar sa kusa da ni "duk
abinda yaya ta ta iya na iya nima, in kin isa
ke ma ki hada kayan ki ki koma wajen ta"
daga nan sai musun wanda yafi kusan ci
da ni ya kaure a tsakanin su. Mama ta
zuba soup a bowl ta dara sha, na fahimci
kamar ba ta son cin abinci mai nauyi da
daddare. Ta dago tana kallon yadda nake
ta juya shinkafa na kasa sakin jikina in ci
duk kuwa da cewa ina jin yunwar, tace
"Hajjo ta bani labarin mahaifiyar ki sosal.
She was an incredible woman and I
believe you are too. I wish I had the
privilege of meeting her amma Allah bai yi
ba, but na samu privilege na meeting you.
Ina so ki sauke ni a matsayin ta, duk
abinda kike tunanin zata iya yi miki idan
da ace tana da rai nima zanyi miki shi
insha Allah, Duk abinda kike tunanin zaki
¡ya zama ki gaya mata nima zaki iya zama
ki gaya min. Kar kiyi considering Gidado a
cikin relationship din mu ballantana har ki
dauke ni a matsayin in-law. Ina so ki
dauke ni a matsayin uwa kamar yadda ni
mana dauke ki a matsayin ya" Abba ya
ajiye spoon din hannunsa yana karbar
bowl din da Mufida da zuba masa fruit
salad yace "that goes for the rest of the
family" ya shafa kan Gidado da yake
gefensa yana cin abincin sa duk abinda
ake bai ce komai ba yace "Gidado is just a
bridge da yayi leading din ki to us. But
you are now a daughter to us kamar
yadda Mufida take. In kin kauce hanya we
will guide you. In kinyi dai da we will
celebrate you and cheer you up." Nayi
murmushi "thank you Abba" ina jin
Muhammad yana zunguri na da kafarsa ta
kasan table din amma ban nuna na san
yana yi ba.

Bayan mun gama su Muhammad suka fita
masallaci sallar isha mu kuma muka shiga
ciki muka yi. Dakin Mufida na shiga nayi
sallar a can ina kallon dakin yadda yake
kamar ba ta yi aure ba, komai na ta yana
nan yadda duk sanda tazo gidan she is
welcome, Hakan akin Muhammad ma,
kafin mu tati sai da ya ja ni ya nuna min
dakin sa and I saw his old pictures har na
dauki guda daya na boye a jaka ta. Muka
yiwa su Mama sallama Mufida ta raka mu
¿har mota sannan muka tafi da niyyar
zamu fito jibi mu raka su airport.

Muhammad ne ya karbi driving din. Muna
daukan hanya na kama hannun sa na
matse tare da zare masa ido nace "wa na
kama? Shine kake tsokana ta ko?" Ya
kama dariya "kinga idon ki kuwa a gaban
Abba? You looked like beran da aka ajiye
a gaban cat" na nuna kaina "ni ko? Ni ce
beran ko? Wai kai waye ya koya maka
hausa ne da har ka ke bakar magana?" ya
juyo yana kallona yace "zama da
madaukin kanwa. Ke kika koya min".

Gidan Daddy muka wuce. A hanya na
nemi shawarar Muhammad akan wani abu
da yake damuna a raina, maganar
Mommy. Ina son yi mata wani abu na
kyautata wa da zata ji dadi. Na fahimci
duk issues din da na samu da ita sun fara
ne tun sanda ta fahimci nice mai kudin
gidan ba Daddy ba, na kuma fahimci tsoro
ne ya saka ta yin koma me tayi, tsoron
rashin madafa idan babu Daddy. Sai na
tambaye shi yana gain inyi mata kyautar
kudi masu tsoka haka ko kuma in siya
mata wata kadara wadda zata saka ta
fahimci ko babu Daddy ba zan rabu da ita
ba. Sal ya bani shawarar da tafi duk
wannan. Kuma sosai nayi na'am da
shawarar ta sa na kuma ji dadi.

A gidan na tarar Mommy ta dawo kamar
yadda tayi min alkawari. A wajen Daddy
na same su ita da Mustapha suna
magana, Na lura maganar Safina suke yi
dan haka ban saka baki ba sai na gaishe
su bayan na gaishe da Daddy tare da
tambayar su hanya. Ga mamaki na sai naji
Mustapha yana tsokana ta wai an gaya
masa ina missing din su kullum sai nazo
gida, Muna cikin maganar Muhammad ya
shigo, ya gaishe da Daddy sannan ya
gaishe da Mommy, ta amsa masa a ciki ba
tare da ta kalle shi ba sannan ta dauki
jakarta ta shiga cikin gida. Ya mika wa
Mustapha hannu suka gaisa babu yabo
babu fallasa sai shima Mustaphan ya fita.

Bayan sun fita ne na gayawa Daddy
shawarar da Muhammad ya bani dazu a
mota "Daddy ina so zan bawa Mommy
five percent share in one of my
companies" ya danyi shiru yana kaliona
amma na ga jin dadi a fuskar sa sannan
yace "why? Menene dalilin ki nayin
hakan?" Nace "kawai ina jin babu dadi ne,
bata da wata kadara in her name, bata da
wani source of income, duk wata bukata
da zata taso mata sal dai ayi mata. She
deserves better. Shine nake gain idan na
bata share din zata samu source of
security sannan zata ke samun wani abu
yana shigo mata yadda ba zata dogara da
sai anyi mata wasu kananan abubuwan
ba. Na san in na bata kudi zata kashe su
ne, in na bata wani abu ma zata iya
siyarwa. Amma hannun jari will be there
kuma zata ji a ranta cewa ita ma da ita a
cikin dukiyar nan. Amma sai abinda kace"
ya danyi murmushi ya kalli Muhammad
duk kuwa da ban gaya masa Muhammad
din ne ya bada shawarar ba, sannan ya
gyada kai cikin amincewa "hakan tunani
ne mai kyau. Allah yayi muku albarka.
Aikin Mustapha fa?" nayi murmushin jin
dadin amincewar sa sai nace "aikin
Mustapha yana nan kamar yadda na gaya
masa, duk sanda yake so za'a bashi list of
all available positions ya zabi wanda yake
so a ciki, Kuma munyi magana yace zai
zo. Maganar Mommy kuma I will ask
barrister Umar to take care of all the
paperwork sai mu kawo maka kai kuma ka
bata".

Maman Maama ✍🏻
[07/01, 10:48 pm] +234 906 816 1960: ❤️‍🩹Safiyya❤️‍🩹

Episode Seventy One: The Travelers

Afuwan. Network ya rike min komai tun
jiya. Mun dai kusa gamawa. One more
episode to go. ..........


Please masu tambayar document, like I
said kafin in fara typing paid episodes din
Safiyya, babu document. In mun gama l
will arrange the episodes in the group
yadda zai yiwa kowa dadin maimaici.
Insha Allah.

Muna fitowa muka had da Dr Ma'aruf zai
shiga, sai muka tsaya muka gaisa ya sake
taya mu murnar auren mu sannan ya bani
update akan lafiyar Daddy, as I expected,
ba update bane mai dadi, amma yayi
amfani da kalamai masu kwantar da
hankali kawai dai ya nuna mana we should
expect anything at any moment.

A mota I was feeling down sai Muhammad
ya dan fara yi min hira yaji bana amsawa
sai ya barni. A hanya muka tsaya a wani
fast food joint ya shiga ya lodo mana
kayan ciye ciye wai ya ga ban ci abinci
sosai ba dazu, ya dauko min different
varieties of ice cream saboda ya san ina
so, daga baya ya kwaso chocolates na
dairymilk duk dan ya ga na dawo da fara'a
ta, i tried appreciating him duk da dai still
hankali na yana kan Daddy da yadda yake
jin jiki.

Bayan mun sake hawa titi sai ya kunna
kida kasa kasa muna tafiya muna ji, daga
baya kuma sai ya fara bi with that deep
voice of his, na dan juyo ina kallon sa ina
jin yadda yake bin wakar kamar shine ya
rubuta ta for me, lyrics din tas a bakin sa

🎶🎶I took an arrow to the heart
I never kissed a mouth that tastes like
yours
Strawberries and somethin' more
Ooh yeah, I want it all🎶🎶

🎶🎶Mm, you got me feelin' like
I wanna be that guy, I wanna kiss your
eyes
I wanna drink that smile, I wanna feel like
I'm
Like my soul's on fire, I wanna stay up all
day and all night
Yeah, you got me singin' like🎶🎶

Ganin ina kalion sa sai yayi murmushi tare
da sarkafe hannun sa cikin nawa yayi
kissing ya cigaba da bin wakar,

🎶🎶Ooh, I love it when you do it like
that
And when you're close up, give me the
shivers
Oh baby, you wanna dance "til the
sunlight cracks
And when they say the party's over, then
we'll bring it right back
And we'll say, ooh,🎶🎶…….

nima sai na samu kai na da bive masa na
fara bi nima,

🎶🎶Into the car
On the backseat in the moonlit dark
Wrap me up between your legs and arms
Ooh, I can't get enough
You know you could tear me apart (ooh)
Put me back together and take my heart
I never thought that I could love this hard
Ooh, I can't get enough
Mm, you got me feeling like🎶🎶

🎶🎶I wanna be that guy, I wanna kiss
your eyes
I wanna drink that smile, I wanna feel like
I'm
Like my soul's on fire, I wanna stay up all
day and all night
Yeah, you got me singin' like🎶🎶…..

tun muna yi a hankali har muka fara
raising voices din mu ina using hannun sa
as microphone shima yana using nawa,
wakar ta kare sai wakar "shape of you" ta
fara, muka cigaba da bi cikin nishadi har
ta kai karshe itama sai aka fara "south of
the border"

🎶🎶She got the, mmm, brown eyes,
caramel thighs
Long hair, no wedding ring, hey
I saw you lookin' from across the way
And now I really wanna know your name
She got the, mmm, white dress, but when
she's wearin' less
Man, you know that she drives me crazy
The, mmm, brown eyes, beautiful smile
You know I love watching you do your
thing
I love her hips, curves, lips say the words
Te amo, mami, ah, te amo, mami
1 kiss her, this love is like a dream🎶🎶

🎶🎶So join me in this bed that I'm in
Push up on me and sweat, darling
So I'm gonna put my time in
I won't stop until the angels sing
Jump in that water, be free
Come south of the border with me🎶🎶

🎶🎶He got that, mmm, green eyes,
givin' me signs
That he really wants to know my name,
hey
I saw you lookin' from across the way
And suddenly, I'm glad I came, ay!
Ven para acá quiero bailar, toma mi mano
Quiero sentir tu cuerpo en mi, estás
temblando
Mmm, green eyes, takin' your time
Now we know we'll never be the
same........🎶🎶

Muhammad ya fara bin ta ni kuma ban iya
lyrics din ba amma naki hakura sai nayi ta
zuba shirme na, ai kuwa ya kama min
dariya amma na maze naki dainawa na
cigaba da fadar duk abinda yazo bakina a
dole wakar nake bi, dariya sosai yake yi
sam ya manta ma da driving yake yi, dan
ma a hankali yake tafiya. Allah ne dai
kawai ya kai mu gida lafiya, a gidan ma a
tsakiyar compound yay packing muka
cigaba da bin wakar "wild thoughts" da ta
fara a lokacin, itama ban iya ba, haka
muka fito kan compound din muna bin
waka muna dariya, in ka ganmu zaka
dauka a buge muke saboda yadda muke
dariya muna magana muna waka at the
same time, kofofin motar ma duk biyun a
bude muka bar su, wakar ta dauke sai na
fara wakar kidz Daniel ta "marhaba",
Muhammad bai iya ba amma sai ya dage
ya fara bi, ni dai ina jin har da fulatanci,
larabci da gwaranci ya hada a cikin wakar
nan, dariyar da nayi har sai da na kai kasa
na zauna dirshan ina dariya kamar ciki na
zaiyi ciwo, kuma bai daina ba, na tabbatar
shi kansa bai san me yake cewa ba. Sai
da ya hakura dan kansa sannan ya bari, ya
mika min hannu na kama ya jani na tashi
tsaye still ina rike da cikina saboda dariya,
sai kuma yace "let's see who will be the
first to reach the top!" Muka kwasa a
guje, na wuce shi a waje amma muna
shiga ciki yayi overtaking dina, na rike
rigar sa na jawo shi baya muka fadi a
wajen, ya sake mike wa da gudu nima na
bishi sai dai a kasan stairs na tsaya ina
haki saboda already dariya ta cinye min
duk karfina, amma shi da gudu ya haye
saman stairs, sai da ya kai karshe sannan
ya juyo yayi min gwalo, na daga murya
"wallahi ban yarda ba, ai ban shirya ba.
This is cheating" yace "cheating ya wuce
rike nin da kika yi? Was that not
cheating?". Na zubar da takalma na da
jaka ta a wajen na kwanta a kasa "Ni
wallahi ban yarda ba wayo kayi min, Allah
sal ka dawo an sake" na fada ina bubbuga
kafa a kasa, Sai da ya dawo kuwa, amma
da ya davo ba racing din aka sake ba
sunkuyawa yayi

110 / 113