SAFIYYA BOOK COMPLETE MAMAN MAMA.txt

Author :  Maman Mama Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   12 / 113

33K to 36K   out of 336.6K words

forgive me ko ba yanzu ba. But for now, please stop trying to contact me. And don't look for me dan Allah. I have made a mistake naci amanar mijina with you. Now I have repented bana son in kara aikata kuskuren da na aikata a baya".

"Mijina bai san abinda nayi ba and I want to keep it that way. Bana son in breaking heart dinsa because I love him so much. Please, do not break up ny happy home. You will soon get over me and move on as I have gotten over you".

"Dan Allah, for the sake of the love that you have for me. Don't let my husband know".

Ya maimaita jaranta message din ya kai sau uku, sai ya rufe shi ya sake budewa hoping it will disappear amma still yana nan.

Wayar ta zame daga hannun sa ta fada kan kafarsa, yayinda shi kuma ya saka hannu biyu ya rungume kirjinsa dan ji yake yi kamar zuciyar sa zata fito. Sai kuma ya kifa kansa akan stirring motar.

Ya jima a haka kafin da dago, ya kunna motar ya jata a guje ya fita kamar yadda ya shigo a guje. Ya jima yana zagaya gari ba tare da yasan inda zashi ba, har sai da yaga rana tana neman faduwa sannan ya doshi gida, zuwa lokacin already ya yanke decision ɗin sa.

Yana shiga gida ya samu Mama a zaune a falo suna hira da Mufida. Suka bishi da kallon mamaki da kuma tausayin yanayin sa. Ya zauna daga can gefe sannan yace "Mama na yanke shawara akan maganar da kuka yi min dazu" ta gyara zama tana kallon sa tace "ba sai gobe ba?"

Yace "babu bukatar hakan. Babu bukatar jiran gobe. Babu abinda zan chanja tsakanin yau da gobe. Na amince da maganar auren da kuka yi. Allah ya sa albarka. Amma ina neman alfarma guda uku. Na farko ina so ku zaba min da kanku, bana jin zan iya zaba da kaina. Na biyu ina son dan Allah duk wadda zaku zaba ya zamanto ta amince da kanta ba takura mata aka yi ba, zan so kuma ace tana sona ne dama, at least that will make things easier. Na uku, Please, kar ku zaba daga cikin yan'uwa, nafi son bare".

Mama ta bata rai tace "why not? Me yasa bayan muna da yammata masu hankali da tarbiyya da ilimi, wadanda kuma muka yarda da su muka yarda da asalin su sai mu tsallake su mu tafi nema a wani wajen? Ta yaya gida bai koshi ba zamu bawa daji?"

Ya girgiza kai "Mama, there is a chance that this may not work. And I value zumuncin mu da yan'uwan mu a lot that bana son in zama sanadin samun sabani tsakanin mu. Please ku nema min bare yadda ko ba'a dace ba effects din ba zai zama da illa sosai ba".

Mama tace "to ni yanzu Muhammad ta ina zan fara nema maka mata a cikin dan lokacin da muke da shi. Yaushe aka samu matar har aka yi neman auren da bincike da komai?"

Mufida da take kwance tana jin su ta mike zaune tace "Mama in kin yarda akwai friends ɗina. Akwai wallahi da yawa da sun sha yi min maganar suna son sa ni kuma ban taba yi mishi magana ba saboda nasan ba kula su zai yi ba. Idan kin yarda sai in bashi pictures din su ya zaba, duk yayan manyan mutane ne, babu kuma wacce iyayen ta ba zasu iya aurar da ita a cikin wata biyu ba"

Ya sake cewa yana kallon Mufida"I don't want to choose" shi a cikin zuciyar sa gani yake yi kamar idan ya zaba yace ya zabi wance kamar yaci amanar Safiyya ne.

Mama ta kalle shi kawai tayi ajjiyar zuciya, bata jin zata daina tsinewa yarinyar nan.

Mufida ta sake cewa "to bara in nuna wa Mama ta zaba maka ita, ta san most of them already, har iyayen su ma ta sani" ta fada tana dauko wayarta. Sai kuma ta tsaya kamar wadda ta tuno wani abu tace "oh my God. Oh my God" Mama da Gidado duk suka juyo suna kallon ta. Gidado ya juya mata hannu alamar tambaya, ta koma ta zauna sosai tace "akwai wata yarinya, kusan shekara guda kenan tana yi min naci akan in haɗa ta da kai" ya bata rai yace "wacece?" Tace "I don't know her. Kawai a one of the northern blogs na Instagram naga ta tura irin hide my ID post din nan da hoton ka, wai tana cigiyar ka ko kuma wanda ya sanka, wai tana son ka. I commented cewa kai yayana ne amma already kana da wadda kake so. She followed me into my DM tana ta yi min nacin in bata ko da number din ka ne ta gwada sa'ar ta, na gaya mata ba zaka kula ta ba taki yarda, I gave her your number dan ta tabbatar da kanta. She later told me ta kira ka baka dauka ba, she sent you a message kace mata tayi hakuri kana da wacce kake so and you blocked her " Gidado yayi shiru yana tunani, ba zai iya gane wacece ba because a lot of that scenario has happened, yammata da yawa sukan gwada sa'ar su a kansa and all the times ya kan basu hakuri and then blocked them dan baya son ciwon kai.

Mufida ta cigaba "tun lokacin bata hakura ba. Har daina daukan wayarta nayi na kuma daina replying messages dinta amma bata daina kira na da kuma turo min sako ba. She even sent me some of her pictures wai in nuna maka. And she is beautiful gaskiya. Daga alama kuma yar manyan mutane ne ce. Let me see it I still have the pictures" ta fada tana bude wayarta

Gidado ya mike tsaye "unknown girl. With no link or connection to the family. She is perfect. Call her and ask her if she is still interested. And if she can get married in the next two months. Then get her information. Duk abinda ta gaya miki sai ki gaya wa Mama" ya juya ya fara tafiya zuwa bangaren sa.

Mama ta daga murya tace "haka kawai kake tunanin zamu aura maka yarinyar da ba'a san asalin ta ba, daga haduwa a social media?" Ya juyo yace "in akayi bincike za'a samo asalin ta. In asalin baiyi muku ba sai Mufida ta samo wata unknown din"

Yana jin ta tana cigaba da magana amma baya fahimtar me take cewa. Tafiya kawai yake yi yana jin zuciyarsa tana breaking into thousand pieces.

****.    ****.    ****.    ****.    ****.    ****.   

Assalamu alaikum masoya littatafan maman Maama, babu abinda zan ce muku sai godiya sai kuma ban hakuri. I have not been doing well with posting Safiyya na sani, and it has gotten worst. A yanzu haka kuma dole in sake baku hakuri dan zan ɗan dakata da rubutun Safiyya saboda abubuwa da yawa da suka sha kaina wadanda ba yadda zan yi da su.

Kuyi hakuri, kuyi hakuri, kuyi hakuri....

Dani da Safiyya da Gidado muna baku hakuri.

We will resume insha Allah as soon as nayi clearing issues ɗin da suke gaba na.

Please ku taya ni addu'a, I really need it because I am faced with one of the toughest challenges dana taba fuskanta so far. Allah ya bani sa'ar abinda yake gaba na a yanzu.

We will see the end of Safiyya together insha Allah.

Wadanda suka fara biyan sponsorship in suna sauri ne suyi min magana for a refund.

Nagode. Ma'assalam
[07/01, 10:41 pm] +234 906 816 1960: *❤‍🩹Safiyya❤‍🩹*



*By*



*Maman Maama*



*Episode Eight: The Acceptance*


Free Episode



*Her🧕🏻*

Ya dago kai yana kallona da fuskar mamaki, nayi sauri na mayar da nawa idanuwan kasa tare da rike numfashi na dan na san abinda zai biyo baya "Mukhtar?" Ya tambaya cikin mamaki "Mukhtar fa kika ce? Are they blackmailing you? Cewa suka yi in baki aure shi ba zasu gaya wa duniya abinda kika aikata?" Na fara girgiza kaina amma ban ce komai ba, na fahimci dama tunda yana jin zafin uncle Ahmad dole zaiyi retaliating akan zabin nawa duk kuwa da cewa shi ne da kansa ya lissafa min har da Mukhtar din a cikin options dina. Amma ban dauka zai dauki zafi haka ba.

Cikin fada ya sake tambaya ta "baki bani amsa ba, are they threatening you?" Mommy ta shigo da takardu a hannun ta, ta tsaya tana kallon sa sannan ta kalle ni cikin alamar tambaya, ban ce komai ba ta mayar da tambayar ta kansa. Cikin dacin rai ya nuna ni yace "wai Mukhtar. Wai Mukhtar zata aura"

Ta zame ta zauna akan kujera tana dafe kirjin ta "na shiga uku ni Sa'adatu. I thought you hated that guy. You said it yourself several times." A hankali nace "I never hate him, he is my cousin. I just don't love him. Kuma har yanzu bana son sa. Bana masa soyayya irin ta aure amma duk kunsan cewa shi yana so na and at least that is something". Mommy ta nuna waje da hannun ta "and so does Mustapha. In dai soyayya ce Mustapha yafi Mukhtar son ki. Yafi su son mahaifin ki da yanuwanki. Yafi kowa dace wa da auren ki. Da kika ce ba zaki aure shi ba na dauka Abdul zaki aura knowing fully well cewa ba kya son auren Mukhtar. Ashe zaki iya zaben wanda kika ambata xewa ba kya so akan Mustapha? Gwara kikai kanki inda na tabbatar ba son Allah da Annabi suke miki ba akan ki zauna a inda za'a fi ko ina mutunta ki?.........."

Ta cigaba da fada muryarta har shakewa take yi yayin da ni kuma na saka hannayena biyu na toshe kunnuwana tare da rintse ido na. Da bi ar da nake yi a duk sanda ake kokarin chanja min ra'ayi akan abinda na riga na yanke shawara akan sa. Sai da naji na daina jin muryarta sannan na dube ido na ina kallon Daddy shima yana kallo na idonsa cike da mixed emotions. "Wani abun Ahmad ya gaya miki a waya sanda ya kira ki wanda ya saka kika yanke wannan hukuncin?" Ya tambaya muryarsa da sanyi akan dazu.

Na girgiza kaina tare da goge hawayen da bansan sanda na fara zubar da su ba nace "bani da wani zabin ne Daddy. Ba zan iya auren Mustapha ba. Abdul baya sona. Bazan iya auren wanda nake so ba. Bani da zabi Daddy" ya gyara zamansa "waye wanda kike so ɗin? Ki gaya min waye shi ni kuma zan aura miki shi in dai har na bincike shi naga ya chanchanta. Zan aura masa ke kuma in mayar masa da ɗan shi. Waye shi?"

Na mike tsaye "ba ɗan shi bane ba Daddy. Ba ɗan shi bane ba. Ban san waye uban ɗan ciki na ba amma ba nashi bane ba. Ba zan makala masa laifin da nake da tabbas ɗin ba shi ya aikata ba. Ba zan bata tsakanin sa da iyayensa in kuma bata masa suna a gari ba"

Ya dafa kujera ya mike shima, bacin rai yana sake dawowa fuskarsa "kina da shaidar cewa ba shi bane ba kenan? In har ba ki san waye ba zai iya zama shi ɗin ne kenan. Wato da ki bata tsakanin sa da iyayensa gwara ke kin bata da naki iyayen ko? Da ki bata masa suna gwara kin bata naki sunan kin zauna da tabo na har abada a tare da ke, gwara kin auri wanda ba kya so wanda shima kuma ba son Allah da Annabi yake yi miki ba, gwara kin zauna da ɗan da in ya girma ya tambaye ki waye ubansa baki da amsar da zaki bashi ko? Gwara kinyi watsi tare da fatali da duk sacrifices da mahaifiyar ki tayi domin ki, domin ki samu kyakkyawar rayuwa ko? She gave you everything, she gave her very life for you". Ya karasa cikin daga murya.

Nace "but I never ask for it. I never ask for any of this. I wish she didn't do what she did. I wish she let me die"

Na juya da sauri na fita daga dakin ina kuka, ina jiyo muryar sa yana kwalla min kira "Safiyya, come back here" ban waiga ba ballantana in koma.

A waje na samu kujera na zauna na kife kaina ina cigaba da rusa kuka na. Har cikin zuciya ta a lokacin fata nake ina ma dai Ammi bata yi duk abinda tayi ba. Da yanzu ban samu kaina a cikin wannan matsalar ba dan ko shakka babu abinda tayi din shine silar shiga ta halin da nake ciki.

Ina cikin kukan naji an zauna a kusa da ni. Ban dago kai ba thinking wani stranger din ne. Sai da naji an ambaci sunana "Fiyya?" Na dago kai da sauri na kalli side ɗin, duk da kuwa na gane muryar wanda yayi min maganar tun kafin in kalle shi. "Fiyya what happened. Me ya saka ki kuka har haka?" Na saka hannu biyu ina goge fuskata duk kuwa da cewa ba tsayawa hawayen suke yi ba.

"Fada muka yi da Daddy " na fada cikin sheshshekar kuka. Ya gyada kai "yes. Ina tsaye ai kika wuce ni baki ganni ba. Amma Fiyya mai zai kai ki fada da Daddy a halin da yake ciki? A halin da kike ciki? Me ya haɗa ku" ya fada yana miko min hanky. Na karba tare da kokarin tsayar da kuka na. Ya sake cewa "talk to me.... At least let it out of your chest " na girgiza kaina "ba zaka gane ba Abdul" ya gyara zaman sa "Try me. Wata kila zan gane har ma in baki shawara. And just so you know, Mama ta faɗa min komai a kanki. She told me about your situation. She said she wants me to marry you" na juyo ina kallon sa na fahimci da gaske yake abinda ya fada, but I still noticed the sadness in his eyes.

Na danyi murmushin tausayin rayuwata nace "Allah sarki Aunty Hajjo. Lallai ta cika kawai kwarai. Ammi would be very proud of her" yayi ajjiyar zuciya "yeah. I guess so" nace "but I will not marry you Abdul" ya jiyo da mamaki, nace "na riga na yanke shawara, Mukhtar zan aura. Hakan shine sanadin fadan mu da Daddy. And I am not changing my mind. Tunda ai shi ya bani options ɗin kuma na zaba" ya danyi shiru yana tunani sannan yace "but why him? Me yasa kika zabe shi? Why not me?" Nace "I am not sure why. Kawai dai nayi addu'a and naji a raina shi ya kamata in dauka. And personally, na farko I believe yana so na da gaske. Cos ya jima yana ta bina da maganar soyayya ina ƙi, nacin da yake yi min da kuma goyan bayan sa da uncle Ahmad ya fara yi shi ya saka na bar gidan su da zama a Abuja na koma hostel. Shi kuma Daddy ya goya min baya yace ba za'a yi min dole ba. Wannan shine silar fara rikici tsakanin Daddy da uncle. And secondly, ina ganin auren mu zai gyara tsakanin Daddy da dan uwansa. He needs him a yanzu. Su biyu iyayensu suka haifa, bashi da kowa sama da shi" Abdul ya gyada kai cikin fahimta "at least in yana son ki auren will be much easier on you" na ce "yes. And kai kuma abinda yasa ban zabe ka ba shine, akwai wani wanda nake so, shine dalili na biyu da yasa muka yi faɗa da Daddy. I love him so much shima haka. So ina imagining yadda muke dashi idan da ace wannan kaddarar bata fado min ba, ace kawai a gidan su a yanke shawarar cewa ba zai aure ni ba wata yar abokin babansa wadda tayi cikin shege zai aura. It would have destroyed him and me. I don't want destroy you and your girlfriend"

Yayi murmushi, I can see his love for her a idonsa, yace "thank you. I really appreciate what you did. Kin yiwa soyayya halacci. And ina ganin zabin ki shine dai dai. Amma pardon me for asking, ya labarin wancan guy din da kike so ɗin? What happened to him? Ya san halin da kike ciki?" Na yi shiru ina kallon yatsun hannuna, ban so nayi mishi magana akan Muhammad ba dan ko tunawa da Muhammad bana son zuciya ta tayi saboda irin damuwar da nake shiga idan na tuno shi, nace "I can't even imagine halin da yake ciki. Soyayya ta bata yi masa halacci ba. It destroyed him".

Waya ta tayi kara. Na dauko ta daga cikin jaka ga mamaki na sai naga number ɗin Mukhtar. Na kife ta akan cinyata tare da rufe fuskata da hannayena. Na fahimci Daddy ya hakura kenan saboda fushin da yaga nayi, har ya kira uncle Ahmad ya gaya masa zabina shi kuma har ya gaya wa dan na sa. Or not.

Ni na zaba da kaina amma yanzu a raina bana jin zuciya ta zata karbi zabin nawa, da zata so Mukhtar da tini ta so shi. "Ana kiran wayarki" Abdul ya fada yana kallo na. Na bude fuskata tare da daukan wayar na amsa kiran "hello?" Daga daya bangaren aka amsa "Hello Habibty"


*Him👳🏻*


Bai tsaya ba har saida ya shiga dakinsa sannan ya rufe kofa ya jingina bayan sa da jikin kofar tare da rufe idonsa yana jera numfashi kamar wanda yayi gudu. Sai kuma ya bude idon ya fara magana da kansa. "Yes. Wannan shawarar tayi. I will get married and I will forget about her, and fall in love with my wife and have kids like every other person. Babu wani abun da zai chanja. There is nothing special about her. She is just like every other girl".

Ya kwanta akan gado ƙafafuwan sa a kasa yana kallon ceiling, a ran sa yana jera yadda zai cigaba da tsara rayuwar sa step by step. Farko, da farkon fari kafin ya fara komai zai fara da cire Safiyya

12 / 113